< Ayyukan Manzanni 12 >

1 A lokacin nan Sarki Hiridus ya sa wa wasu masu bi hannu domin ya musguna masu.
Uganiya ugino me ugomo Hiridus ma wu aye anu tarsa ASere tari barki ma wu we waziti.
2 Ya kashe Yakubu dan'uwan Yahaya da takobi.
Ma hu Yakubu uhenu u yahaya innu vira.
3 Bayan da ya ga hakan ya gamshi Yahudawa, sai ya kama Bitrus ma.
Sama ira anime ya wuna ayahudawa rep, ma dusa ma meki Bitrus cagi.
4 Bayan ya kama shi, sai ya tsare shi a kurkuku ya kuwa sa sojoji hudu su dinga tsaron sa; yana niyyar kawo shi gaban mutanen a bayan Idin katarewa.
Uganiya sama meki maka korsome udenge uni re-re makuri mawu ma soja ma ni manazi wa wuze ni nyarga nume mazin inu guna madi zikime uhana ahira anabo uganiya ubuki utanda uweme.
5 To, Bitrus na tsare a kurkuku, amma 'yan'uwa na iklisiya suna yin addu'a ga Allah sosai domin sa.
Uganiya ugino me Bitrus ma rani udang, ukorsisu anu, anime nihinu a nyemo udenge Asere wazin ibiringara ahira Asere kang barki me.
6 Ana kamar gobe Hiridus zai fitar da shi, a wannan daren, Bitrus yana barci a tsakanin sojoji biyu, daure da sarkoki biyu; sojoji kuma na gadi a bakin kurkukun.
Azi kasi nisizo Hiridus madi susome anite nigino me, Bitrus mazin moroo atii ama soja mare inu tirza ini nyang ini re-re a soja wazin ini nyarga nu me anyimo udenge me.
7 Ba zato, sai ga mala'ikan Ubangiji ya bayyana a gareshi, haske ya haskaka dakin. Ya taba Bitrus a gefe ya tashe shi kuma ya ce, “Tashi da sauri.” Sai ga sarkokin suka zube daga hannunsa.
Sarki urusa, madusa ma iri bibe bikadura ba Asere ugomo Asere madusa ma bezi nice nu me ahira ameme, masa madusa ma poki udenge me, madari Bitrus anikira ma hirza me makuri magu, ''hira dibe-dibe.'' madusa ma iri inyang ya kponko tari tume me.
8 Mala'ikan ya ce masa, “Yi damara ka sa takalmanka.” Bitrus kuwa yayi haka. Mala'ikan ce ma sa, “Yafa mayafinka, ka biyo ni.”
Una katuma ka Asere magu me, ''barki uzu usuki akpa taki awe me.'' ''Bitrus madusa ma wu ani bibe be kadura magu ame, suna uguddu aweme, utarsi me.''
9 Bitrus kuwa ya bi mala'ikan suka fita waje. Bai gane abin da mala'ikan ke yi zahiri ne ba. Yana zaton ko yana ganin wahayi ne.
Bitrus matarsi bibe be katuma ka Asere wadusa amatara, madaki rusi imum sa bibe be katuma ka Asere mazin nu wuza ka dumakani ba, ma ciki nani mazen tiro tini.
10 Bayan da suka wuce masu tsaron fari da na biyu, sun kai kofar da aka yi da karfe wadda ta mike zuwa cikin gari; ta bude masu da kanta. Suka fita sun bi titin, kuma nan take kuma sai mala'ikan ya bar shi.
Uganiya sa wa aki ani anyerga ni tuba nan ani je, wa ha ana tukum sa abari ani ini ina zomo igibisa aweti hana ani pen, ma puki we ni ini ce nu me, wa suri wa tarsi una udandang, abinime ida ki ma cari uganiya ni ba bibe be kadura Asere wa ceki me.
11 Da Bitrus ya komo hayyacin sa, ya ce, “Hakika yanzu na gane Ubangiji ya aiko da mala'ikansa don ya kubutar da ni daga hannun Hiridus da abin da Yahudawa suke zato.”
Sa iri ba Bitrus ya to-to magu, ''ane ani ma ira ugomo Asere ma tumi ibibe ba Asere bume-me barki bikabi me atari ti Hiridus nan imum bisa ayahudawa wazin inu bassa me.''
12 Da ya gane haka, ya zo gidan Maryamu mahaifiyar Yahaya wanda sunan mahaifinsa Markus; masu bi da yawa sun taru a can suna addu'a.
Sa ma rosa anime maha akura a maryamu a'ino ayahaya andesa wa zi unu uyo ume markus; anu tarsa Asere gbardang wa ornu a vat uwe wa wuzi biringara.
13 Da ya kwankwasa kofar gidan, sai baiwar gidan mai suna Roda ta zo don ta bude kofar.
Sa ma gbotiko ana tukumme akura, uriri wa kurame una niza Roda masuni madipoki anatukum.
14 Da ta gane muryar Bitrus, don farin ciki ta kasa bude kofar; maimakon haka, ta koma daki a guje, don ta basu labari Bitrus na tsaye a bakin kofa.
Sa ma tika ani nigmyirang ni Bitrus. Barki apuru arom madeki marosi upoko ana tukume, barki anime makuri udenge inusom barki mahuri u tide u Bitrus maturi anatukum.
15 Suka ce mata, “Kin haukace.” Amma ta nace da cewa haka ne. Suka ce, “Mala'ikansa ne.”
Wagu me, ''wani iranza.'' Manu inki iriba inguna animi ani wagu bibe bi katuma ka Asere bini.
16 Amma Bitrus ya ci gaba da kwankwasawa, da suka bude kofar, sai suka ga ai shine, suka sha mamaki kwarai.
Mw Bitrus ma re aje unu gbotiko, sa wa poki anatukum, wa dusa wa iri me meni, wa dusa wa kunna biyyau.
17 Bitrus kuwa ya yi masu hannu yana, masu alama su yi shuru. Sai ya gaya masu labarin yadda Ubangiji ya kubutar da shi daga kurkukun. Ya ce, “Ku gaya wa Yakubu da dukan 'yan'uwa abin da ya faru.” Sai ya bar su, ya tafi wani wuri.
Bitrus ma dusa ma yezewe tari inu guna wa ingara tek, madusa ubezizi uwe tize ti ugomo Asere inu hunkuko ume anyimo magu, ''bukani Yakubu nani vat nihenu imum besa izi.'' Madusa ma cekuwe maha are ahira.
18 Sa'anda gari ya waye ba karamar hargowa ce ta tashi a cikin sojojin ba, game da abin da ya faru da Bitrus.
Uganiya sa ahira asani idaki imum icikilin ini yahiri ba anyimo ama soja ba, barki timumum sa ta hiri nan Bitrus.
19 Bayan da Hiridus ya neme shi kuma bai same shi ba, sai ya tambayi masu tsaron kuma ya bada umarni a kashe su. Sai ya gangara daga Yahudiya zuwa Kaisariya ya yi zamansa a can.
Uganiya sa Hiridus ma nyari me idaki ma kemme ba, ma inki a huwe madusa utuno uhana yahudiya uhana kaisariya wa ze ticukum tume abukome.
20 Yanzu kuwa Hiridus ya yi fushi sosai da mutanen Taya da Sidon. Suka tafi wurinsa tare. Suka roki Bilastasa, mataimakin sarkin, ya taimake su. Sai suka nemi sasantawa don suna samun abinci daga kasarsa ne.
Anami Hiridus ma kunna iriba kang nan nanu taya nanu sidon. Uwatu uwe nigome watiri Bilastasa tari, unu benki ugomo katuma mabenki we, wa nyari ubarka barki we kizi imu yari amanyanga ma meme.
21 A ranan da aka kayyade, Hirudus ya sha damara da kayan saurata kuma ya zauna akan kursiyi; ya yi masu jawabi.
Uwui me sa a inki Hiridus matari uzu ume atirunga titi gomo ama cukuno azesere upkanku umeme; ma wuzi we tize.
22 Mutanen suka yi ihu, “Wannan muryar allahce, ba ta mutum ba!”
Anabu wa wuzi ti hunu, ''nigino nigmyirang me na Asere idaki nu nubo ba!''
23 Nan take mala'ika Ubangiji ya buge shi don bai ba Allah daukaka ba, nan take tsutsotsi suka cinye shi har ya mutu.
Abini me bibe bi gomo Asere ba vavi me barki sa daki ma nya Asere ni nonzo ba abini me izong yari me madusa ma wii.
24 Maganar Allah ta yadu tana ta ribabbanya.
Tize ta Asere ta wu buu ta wu gbardang.
25 Bayan Barnaba da Shawulu sun gama aikin su a Urushalima. Suna dawowa, suka zo tare da Yahaya wanda sunan mahaifinsa Markus ne. [Barnaba da Shawulu suka koma Urushalima.]
Uganiya sa Barnabas nan shawulu wa mari katuma kawe u urushalima. Wazezi nigo na yahaya unu ge sa ma zi una nyo markus mani. (Barnaba nan shawulu wakuri urushalima).

< Ayyukan Manzanni 12 >