< Ayyukan Manzanni 10 >

1 An yi wani Mutum a birnin Kaisariya, mai suna Karniliyas, shugaban sojoji ne na kungiyar da ake kira Italiya.
Nene umong unit waduku nanya kagbirin Siseriya, nin lissan Konoliyus, kusoja kudyawa ligonzin na Italiya.
2 Mutum ne mai ibada, wanda ya mika kansa da iyalinsa ga bautar Allah; ya kan bada taimakon kudi mai yawa ga Yahudawa, kuma yana addu'a ko yaushe ga Allah.
Awadi unit in biya kang, urika na nawadin dortu Kutelle nin kilari me vat; awa nizu anit na Yahudawa ikubu gbardang anin suzu inlira kiti Kutelle kolome liri.
3 Wajen sa'a ta tara ga yini, an bayyana masa cikin wahayi mala'kan Ubangiji na zuwa gare shi sai mala'ikan ya ce masa, ''Karniliyas!''
Kubi nikoro kutir nin wui, ayene kanang nanya namoro alau gono kadura Kutelle din cinu udak kitime. Gono kadure woroghe, “Konoloyus!”
4 Karniliyas ya zuba wa mala'ikan ido a tsorace ya ce ''Menene, mai gida?'' mala'ikan ya ce masa, ''Addu'ar ka da taimakon ka ga talakawa ya kai sama matsayin sadaka abin tunawa a gaban Allah,
Konoliyus yenje gono kadure fiu daghe aworo, “Inyaghari unit udya?” Gono kadure woroghe, “Nlirafe nin nimon ile na udin filluzunu akimon mun nghana kite nafo unizun lizzinu inbun Kutelle.
5 ''Yanzu ka aika mutane zuwa birnin Yafa su kawo mutum mai suna Saminu wanda ake kira Bitrus.
Nene to anit udu kagbirin Joppa idak nin nit lissame Simon, urika na idin kitin yiccughe tutung Bitrus.
6 Yana zama tare da Saminu majemi, wanda gidansa ke bakin teku.
Nin Kutana lissame Simon, urika na kilari me din biu kurawa.”
7 Da mala'ikan da ya yi magana da shi ya tafi, Karniliyas ya kira biyu daga barorin gidansa, da kuma soja guda mai bautar Allah daga cikin sojojin da suke masa hidima.
Na gono kadura Kutellen mala uliru ninghe, Koloniyus yiccila acin awaba kilarime, nin kusojako na kuwadi su Kutelle usujada nanya nasoja na iwa dighe katwa.
8 Karniliyas ya fada masu dukan abin ya faru sai ya aike su Yafa.
Konoliyus belle nani vat nimon ilen na isu anin tonani udu u Joppa.
9 Washe gari wajen sa'a ta shida (tsakar rana) suna cikin tafiya da suka yi kusa da birni, Bitrus ya hau kan bene don ya yi addu'a.
Nin liri liba nin kubi nikoro kutocin, na iwadi nanya ncin mine inin da kupo kippin, Bitrus ghana kulari kitene ati nlira.
10 Sai ya ji yunwa kuma yana bukatar wani abinda da zai ci, amma a yayin da mutanen na dafa abinci, sai ya ga wahayi.
Kupkon da anin yita ninsu li nimonmon, na anite wadi likanju nimoli, ayene amoro alau,
11 Sai ya ga sararin sama ya bude kuma wani tasa na saukowa, wani abu kamar babban mayafi yana saukowa zuwa duniya, ana zuro shi ta kusuryoyinsa hudu.
anin yene kitenen puno kidowo nin nimonmon nafo kukuzunntolsu, imone gbardang nafo kukuzu ucin tolu kutiin, iwa tolti kunin nin nasari anasme.
12 A cikinsu kuwa akwai dukan halitun dabbobi masu kafa hudu da kuma masu rarrafe a duniya da tsunstayen sama.
Nanya kunin vat ninawan tene nabunu anas nin nimon ile na idin kurtu kutiin, a ayiin kitene kani.
13 Sai murya ta yi magana da shi; “Tashi, Bitrus, yanka ka ci ''
Liwui tunna li lirina ninghe: “Fita Bitrus, ubo uli.”
14 Amma Bitrus ya ce ''Ba haka ba, Ubangiji, gama ban taba cin abu mara tsarki ko mai kazanta ba.”
Bitrus woro, “Na nanera ba, Cikilari; nan sa leu imon na idi nanzang sa dinon ba.”
15 Amma muryar ta sake zuwa masa karo na biyu kuma; “Abinda Allah ya tsarkake, kada ka kira shi kazantacce.”
Ama liwuiye daa kitime umba: “Ile imon na Kutelle nwesse yenju uwa woro idinin dinong.”
16 Wannan ya faru sau uku; nan da nan sai aka dauki tasar zuwa sama.
Na ayine ile imone so titat kiteene itunna ighantina kugbetue udu kitene kani.
17 A yayin da Bitrus na cikin rudani game da ma'anar wahayin da ya gani, sai ga mutanen da Karniliyas ya aika suna tsaye a bakin kofar gidan, bayan sun tambayi hanyar zuwa gidan,
Nene na Bitrus nyene amoron nwui anin din kpilizu nyanghar adi, awa ba na Kaniliyos ntoo nani ida yisina kibulung ghe, na itirino kilari kaa na aduku.
18 Kuma suka yi sallama suna tambaya ko Saminu wanda ake kira Bitrus ya sauka a nan.
Inin yicila itirino sa Siman, ulenge na idin yicu ghe Bitrus, sosin kikane.
19 A yayin da Bitrus yana kan tunani akan wahayin, Ruhu ya ce masa, “Duba, mutane uku na neman ka.”
Na Bitrus se wa din kpilzu kitene na moron wui ye, Uruhu belin ghe, “Yene, anit atat nalime din piziru fi.
20 Tashi ka sauka ka tafi tare da su. Kada ka yi jinkirin tafiya tare da su, domin Nine na aike su.”
Fitaa utolu unin nyaa ligowe nan ghinu, na uwann nari unyiu ligowe nan ghinu, na uwan nari unyiu ligowe nan ghinu ba, bara nan too nani.”
21 Bitrus kuwa ya sauko wurin mutanen ya ce, “Ni ne wanda kuke nema. Me ya sa kuka zo?”
Nani Bitrus se tolo kadase ade see anit aworo ani, “Mere ule na idin pizirughe. Inyangharin ndaa ninghinu?”
22 Suka ce, “Shugaban soja mai suna Karniliyas, adalin mutum kuma mai bautar Allah, yana da kyakkyawar shaida a dukan al'umman Yahudawa, shi ne wanda mala'ika mai tsarki na Allah ya aika domin ka zo gidansa, ya ji sako daga wurinka.”
I woro, “Unan buun ligozin nasoja likoolt nin lisa Kaniliyos, unit ulau nin lee na adin su Kutelle usujada, unitari ule na vat nmin na Yahudawa din liru litime, Kutelle wa tuu gono kadura me kilau ucindu kilari me, adan lanza kadura nnuzu kitife.”
23 Sai Bitrus ya gayyace su su zo ciki kuma su zauna tare da shi. Washegari sai ya tafi tare da su, kuma wadansu 'yan'uwa daga Yafa suka raka shi.
Bitrus se yicala ani ipiru nin nati isoo ligowe nan ghe. Ukurtunun kui ye afita anyaa ligowe nin ghe, nin nan nuwuna nnuzun Jopa na iwufu ghe.
24 Kashegari suka shiga Kaisariya, Karniliyas kuwa yana jiran su; har ma ya gayyaci 'yan'uwansa da kuma abokansa na kusa.
Nin Shantung kui me idaa Usizeriya. Kaniliyos wa din ncaa mine, awa dak ligowe nin likura a adindong asusut me.
25 Ya kasance sa'adda Bitrus ya shiga, Karniliyas ya sadu da shi kuma ya durkusa ya yi masa sujada.
Kubi koo na Bitrus se npira, Kaniliyos tumuno na bunu fe atighe gongong.
26 Amma Bitrus ya tashe shi yana cewa, “Tashi tsaye! Ni ma mutum ne.”
Ama Bitrus se fya ghe aworo, “Yisina; Meng wang litine unitari.”
27 A lokacin da Bitrus yake magana da shi, ya shiga ciki sai ya tarar da mutane da yawa sun taru a wuri daya.
Kubi koo na Bitrus wa din liru ninghe, a pira nanya a ssee anit gbardang sosin ligowe.
28 Ya ce masu, “Ku da kanku kun sani bai dace Bayahuden mutum ya yi ma'amulla ko ya ziyarci wani ko wata kabila ba. Amma Allah ya ce da ni kada in ce da kowa mara tsarki ko kazantacce.
Aworo ani, “Anun atimine yiru na ucaun Kuyahudawa munu liti nin, sa a doo kitin mong nnuzu mmong mmin. Ama Kutelle na dursoi na nwa yicila umong unit ananni sa unan dinong.
29 Wannan shine yasa na zo ba tare da musu ba, a lokacin da kuka kira ni. Don haka na tambaye ku me ya sa kuka aika in zo.”
Un naren taa ndaa ba manyardang, na uwa tuu ndak. Bara nani ntirin fi uminin too ndak.”
30 Karniliyas ya ce “Kwanaki hudu da sun wuce a daidai wannan lokaci, ina addu'a da cikin sa'a na tara (karfe uku) a gidana, sai na ga mutum tsaye a gabana da tufafi mai haske.
Kaniliyos woro, “Ayiri anas na ana kata kubi fo kone, Nwa din nlira kubi likure sa irum nya kilari ning; nnin yene, unit yisin nbun ning nin nimon iboo pas.
31 Ya ce, “Karniliyas, Allah ya ji addu'ar ka, kuma taimakon ka ga talakawa ya tuna ma Allah da kai.
Aworo, 'Kaniliyos, Kutelle nlanza nlira fe, ile imon na udin filzinu ni kimon ntaa Kutelle koni nlizino ning fi.
32 Saboda haka ka aika da wani Yafa, ya kira maka mutum mai suna Saminu wanda ake kira Bitrus. Yana zama a gidan Saminu majemi, da ke bakin teku.
Too umong udu Ujopa, iyicila fi umong unit unan lisa Simon, ule wang na idin yicighe Bitrus, kupopo ngau kuli.'
33 [Idan ya zo, zai yi magana da kai.]
Kube ntunna ntoo iyicila fi. Ucaun na udaa. Nene na vat bite di kikane nbun Kutelle, ti lanza vat nile imon na Cikilari na dursufi ubelin.”
34 Sai Bitrus ya bude bakinsa ya ce, “Gaskiya, na fahimci Allah baya nuna bambanci.
Bitrus puu no unuu me aworo, “Kidegene, Nyinno na Kutelle din feru ba.
35 Maimakon haka, cikin kowace al'umma duk mai ibada kuma mai aikata adalci karbabbe ne a gare shi.
Nnani, nyan vat nmin Kutelle din sesu vat na nit ale na idin suu ghe usujada nin adadu alau.
36 Ku kun san sakon da ya aika wa mutanen Isra'ila, a lokacin da ya sanar da labarin mai kyau na salama ta wurin Yesu Kristi, wanda shine Ubangiji na duka.
Iyiru kadura kaa na ana tuu udu kiti nat Nisraila, kubi koo na awa belin uliru umang nyan Yesu Kristi, ulenge amere Cikilarin vat-
37 Ku da kanku kun san al'amuran da suka kasance, wanda ya faru cikin Yahudiya, farawa daga Galili, bayan sanarwar baftismar da Yahaya ya yi.
anun atimine yiru ile imon na ina su, ile na iwa se vat nyan Judiya, ucizinue Ngaliliya, nkatun Baptisma Nyuhana na awa belin;
38 Al'amura game da Yesu Banazare, yadda Allah ya kebe shi da Ruhu Mai Tsarki da iko kuma. Ya kuma ci gaba da aikin alheri da warkarwa ga dukan wadanda shaidan ya daure, domin Allah yana tare da shi.
Imone kitenen Yesu Nnazaret, na Kutelle wa kusu ghe nin Ruhu Ulau nin na gang. Anyaa atinnang su kataa kacine nin shizinu na le na ibilis wa nodin nani, Kutelle wa di ligowe nin ghe.
39 Mu shaidu ne ga dukan abubuwan da ya yi a kasar Yahudawa da cikn Urushalima, wannan Yesu wanda suka kashe, ta wurin giciye shi a akan itace.
Arik anan niyizi ibaari nvat nimon ile na anan nmin na Yahudawa nin Urushalima-Yesu ulele na iwa molu ghe, ibana ghe kitene ku ca.
40 Wannan mutumin, Allah ya ta da shi rana ta uku ya kuma maishe shi sananne,
Unit ulele Kutelle fya ghe nya liri lin tat anakpa ghe anun nan yinin ghe,
41 ba ga dukan mutane ba, amma ga shaidun da Allah ya zaba tun da farko - mu kanmu, wadanda muka ci muka sha tare da shi bayan tashin sa daga matattu,
na nvat nanitere ba, ama udu nanit ashaida alenge na Kutelle wa fere nani nworsu-arik atibite, ale natiwa li tisono nan ghe kimal nfitu me nkul.
42 Ya umarce mu mu yi wa mutane wa'azi mu kuma tabbatar cewa shine wanda Allah ya zaba ya yi shariya bisa masu rai da matattu.
Awa ti nari, tisu uwaazi kiti nanit, ti kunu ti bellin nani ulelere, Kutelle na fere, usughe ushara kiti na nan lai, nin na nan nkul.
43 Gareshi ne dukan annabawa suka yi shaida, domin dukan wanda ya bada gaskiya gareshi ya sami gafarar zunubai ta wurin sunansa.`
Viti mere vat, na anabawa wani ushaida, bara kogha na ayinna ninghe anan sere usurtu nanya kulapi unuzu lissa me.”
44 Sa'adda Bitrus yana kan magana game da wadannan abubuwa, Ruhu Mai Tsarki ya sauko a kan dukan wadanda suke sauraron wa'azin sa.
A bitrus dutu nbellu nile imone Uruhu Ulau tolo kitene nati nalenge vat na iwa di nlanzu, uliru me.
45 Mutanen da ke kungiyar masu bi da suka yarda da kaciya, dukan wadanda suka zo tare da Bitrus suka yi mamaki, domin baiwar Ruhu Mai Tsarki ya sauko a kan al'ummai.
Anit alenge na inung wandi nanya na nan kalizu nacunu-vat nalenge na iwa dak ligowe nan Bitrus fiu kiffo nani bara ufillu Nruhu Ulau we wa tolu wang kitene na wurumi.
46 Domin sun ji al'umman nan suna magana da wasu harsuna suna yabon Allah. Sai Bitrus ya amsa,
Bara iwa lanza Awurumi ane dinsu uliru nin ton tilem ugang izazina Kutelle. Bitrus kauwa a woro,
47 “Ko akwai wanda zai hana wa wadannan baftisma ta ruwa, da shike suma sun karbi Ruhu Mai Tsarki kamar mu?”
“Umong wasa anaza nin mmyen nworu na iwa shintin anit alelena isere Uruhu Ulau we umunu arike ku wangha?”
48 Sai ya ba da umarni a yi masu baftisma cikin sunan Yesu Kristi. Sai suka roke shi ya kasance da su na wasu kwanaki.
Atunna ataa ishinto nani mmyen nanya lissan Yesu Kristi. Ifoghe acara aso ligowe nanghinu uduru among ayiri gbardang.

< Ayyukan Manzanni 10 >