< 3 Yohanna 1 >
1 Daga dattijon zuwa ga Gayus, wanda nake kauna da gaske.
Ame mutangunishi ndamulembelenga muname Gayo ngondasunishisha.
2 Ya kaunatace na, ina addu'a domin ka samu albarka cikin kowanne al'amari, da kuma koshin lafiya, kamar yadda ruhun ka yake lafiya.
Wasunika, ndasengenga kwambeti bintu byonse bikwendele cena, kayi ne kwambeti ubenga ne buyumi mbuli ncondicinshi kwambeti uli cena mu mushimu.
3 Na yi farin ciki kwarai sa'adda wadansu 'yan'uwa suka zo suka ba da shaida a kan bangaskiyar ka, kamar yadda ka ke bin gaskiya.
Pakwinga ndalasangalala kwine pacindi bashoma banetu mpobalesa akungambila mbuli ncowashoma pakukonkela cakubinga.
4 Ba abin da ya fi faranta mani rai kamar in ji yayana suna tafiya cikin gaskiya.
Paliya cintu nacimbi cikute kunkondwelesha capita makani akunyumfwa kwambeti bana bame balekalanga mu cakubinga.
5 Ya kaunatace na, kana aiki da aminci zuwa ga 'yan'uwa da baki,
Owasunika, washomeka pa mulimo ngokute kwinshila bashoma banobe kayi ne bensu.
6 wadanda suka shaida kaunar ka a gaban ikilisiya. Zai yi kyau ka yi masu taimako da kyakkyawar salama, ta hanyar da ta dace da masu ibada,
Bashoma aba balambila mubungano wakuno mbuli ncowalabanyamfwa mu lusuno. Neco ulenshinga cena kubanyamfwa munshila yeshikukondwelesha Lesa kwambeti bapitilishe pa bulwendo bwabo.
7 domin sabili da sunan nan ne suka fito, ba su kuma karbar kome a hannun al'ummai.
Pakwinga balatatika bulwendo bwabo pacebo ca Klistu ne kukana kutambula lunyamfo kufuma ku bantu bakunsa.
8 Don haka ya kamata mu karbi irin wadannan mutane, domin mu zama abokan aiki tare da su a kan gaskiya.
Neco afwe bashoma twelela kubanyamfwa bantu aba kwambeti tusebensele pamo mu mulimo wa kukambauka cancinencine.
9 Na rubuta wasika zuwa ga ikilisiya, amma Diyotariffis, wanda ya fi kowa son girma a cikinsu, bai karbe mu ba.
Ndalalembamo maswi ang'ana mukalata yalatumwa ku mubungano, nsombi Diyotilefe uyo lalipanga butangunishi nkalayandanga kunyumfwila.
10 Saboda haka, idan na zo, zan tuna masa da irin ayukkan sa, da kuma yadda yake babbata sunayen mu a wurin jama'a da miyagun kalmomi. Wannan ma bai ishe shi ba, har ma yana kin karbar 'yan'uwa. Ya kuma hana wadanda suke son su yin hakan, harma ya kan kore su daga ikilisiya.
Neco na nkese, ndakayubululunga byonse mbyalenshinga. Lepishinga lina lyakame kayi ne kumbepeshela. Kayi ntebyo ibyo byonka, nsombi nkalayandanga kayi ne kutambula bashoma kayi lakanishinga abo balayandanga kubatambula nekubatandanya mumubungano.
11 Ya kaunatace na, kada ka yi koyi da mugun abu, sai dai abu mai kyau. Dukan wanda yake yin abu mai kyau na Allah ne; mai aikata mugunta kuma bai san Allah ba.
Wasunika, kotakonkanga byaipa nsombi byaina. Pakwinga uliyense shikwinsa byaina ni wa Lesa, uliyense lenshinga byaipa nkalabona Lesa.
12 Dimitiriyas yana da kyakkyawar shaida a gun kowa har a wurin gaskiyar da kanta. Mu ma mun shaida shi, ka kuma san shaidar mu gaskiya ce.
Uliyense lapanga bukamboni bwaina pali Demetiliyo, pakwinga cancinenccine cilapanga bukamboni bwaina pali endiye. Kayi ne bukamboni bwetu, pakwinga ucinshi kwambeti tulambanga cancinencine.
13 Ina da abubuwa dayawa da zan rubuta maka, amma ban so in rubuta maka su da alkalami da tawada ba.
Nkute bingi byakukwambila, nsombi nkansuni kubilemba mu kalata sobwe,
14 Ina sa zuciya mu sadu ba da dadewa ba, sa'annan mu yi magana ido da ido. Bari salama ta kasance tare da kai. Abokanmu suna gaishe ka, kuma ka isadda sakon gaisuwar mu ga sauran abokai da sunayen su.
Ndayeyenga kwisa kwambeti tukabandike nkatuli twalangana. Lumuno lube ne njobe, banobe balikuno balakupanga mutende. Ubape mitende banetu bali uko bonse, umo ne umo.