< 2 Timoti 3 >

1 Amma ka san da wannan: a cikin kwanakin karshe za a yi lokuta masu matsananciyar wahala.
Mi mwizibe izi: muma zuba ama mani mani mukube ni nako inkunkutu.
2 Gama mutane za su zama masu son kansu, masu son kudi, masu Kumburi, da girman kai, masu sabo, marasa biyayya ga iyaye, marasa godiya, da kuma marasa tsarki.
Linu bantu mu baba kulisaka abo bene, basuni masheeleni, kuli tundumuna, kuli kumusa, bakanani, kusaba nikuti kubashemi, kusalitumela, ni kusachena.
3 Za su kasance marasa dabi'a, wadanda basu son jituwa da kowa, masu tsegumi, marasa kamun kai, 'yan tawaye, marasa kaunar nagarta.
Kababe nibasena ilato kubamwi, basayendereli, basohi, basaliwondi, benkondo, basasaki zilotu,
4 Za su zama masu zagon kasa, taurin kai, masu takama, da masu kaunar anishuwa fiye da kaunar Allah.
Kavave baveteki, vazuminine mitwi, vafosahere, vasaka ahulu minyaka isiñi irato lya Ireeza.
5 Za su kasance da siffar ibada amma za su musunci ikonta. Ka juya daga wadannan mutanen.
Kaba be ni mazimo e chi lumeri, kono kavakane maata acho. Uzwe kuvali abo vantu.
6 A cikinsu akwai wadanda suke shiga gidaje suna yaudarar mataye marasa hikima. Wadannan ne mataye wadanda suke cike da zunubi, kuma sun kauce hanya sabili da sha'awoyi dabam daban.
Mi bamwi kubali bakwame benjila mumazubo ni kuhapa banakazi vazihole. Ava nji vanakazi vezwire chivi mi vayendiswa itakazo zavo zivilala.
7 Wadannan matayen suna ta koyo, amma ba za su taba kai wa ga sanin gaskiya ba.
Aba vanakazi valitutirile inako yonse, kono kavakafwe kwiza kusika he niti ya maano.
8 Kamar yadda Yannisu da Yambrisu suka yi jayayya da Musa. Haka nan wadannan malaman karya kuma suke yin tsayayya da gaskiya. Mutane ne lalatattu a zuciya, marasa sahihiyar bangaskiya.
Mwinzila iswana iyo Janesi ni Jambres yaba zimi kulwisa Mushe. Linu mwinzila iswana baruti ba mapa, bazimana niku lwisa i niti. Bakwame ba bolete mumi nahano yabo mi bazobete kuze ntumelo.
9 Amma ba za su yi nisa ba. Domin wautarsu za ta bayyana a fili ga kowa, kamar wadannan mutane.
Linu kese bazwile habusu kuya kule. Kabuholo bwabo mubu boneke kubonse, sina wabana bantu.
10 Amma kai, ka bi koyarwata, da dabi'ata, nufe nufena, da bangaskiyata, da jimriyata, da kaunata, da hakurina,
Kono inwe, mube chilili i ntuto zangu, munipangila, munihupulela, tumelo, inkulo inde, ilato, kuli koza.
11 da yawan kuncina, da wahalolina, da duk abubuwan da suka faru da ni a Antakiya, da Ikoniya da kuma Listra. Na jure a cikin kuncina. Amma a cikinsu dukka, Ubangiji ya cece ni.
kunyandiswa ni manyando, nezo ziba pangahali kwangu kwa Antioch, kwa Iconium, hape ni Lystra. Nibali kolisi mumanyando. Kuzwa muzintu izi zose, mi Simwine aba nihazi.
12 Duk wadanda su ke so su yi rayuwa ta ibada a cikin Almasihu Yesu za su sha tsanani.
Bonse abo basaka kuhala mwinzila ye Ireeza mwa Chrisite Jesu kaba nyandiswe.
13 Miyagun mutane da masu hila za su yi ta kara lalacewa. Za su badda wasu. Su da kansu ma sun bijire.
Bantu babi ni maapa kaba yende kububi luli. Muba chenge bantu bamwi kono nabo nabo nibachengiwa.
14 Amma kai, ka ci gaba da abubuwan da ka koya kuma ka gaskata da zuciya daya. Ka san daga wurin wanda ka koya.
Kono iwe, wikale muzintu izo zobali tuti ni kuzozumina muzili. Wizi kozo kobali tuti kwali.
15 Ka san da cewa, tun kana dan karamin yaro ka san wadannan littattafai masu tsarki. Wadannan suna iya mai da kai mai hikima domin ceto ta wurin bangaskiya a cikin Almasihu Yesu.
Wizi kuti kuzwililila kubunhyile ubezibi mañolo alipatite. Linu izi ziola kuku talifisa mwi ntukuluho kuya che ntumelo mwa Chrisite Jesu.
16 Dukkan Nassi hurarre ne daga Allah. Yana da amfani domin koyarwa, domin tsautawa, domin gyara, kuma domin horarwa cikin adalci.
Mañolo ose aba kenzi cha Ireeza. Mi lina ituso kuku luta, kuku sikuluha, ku kusikiulula, niku luta mwi niti.
17 Wannan domin mutumin Allah ya zama cikakke ne, shiryayye domin dukkan ayyukan nagarta.
Iyi ina bulyo kuti mutu wa Ireeza a shiyame, nikuli tukiseza misebezi ina hande.

< 2 Timoti 3 >