< 2 Tessalonikawa 1 >
1 Bulus da Silbanus da Timoti, zuwa ga ikilisiyar Tasolonika cikin Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Almasihu.
2 Bari alheri ya kasance tare da ku da salama daga Allah Ubanmu da Ubangijinmu Yesu Almasihu.
3 Lallai ne mu godewa Allah kulluyaumin domin ku, yan'uwa. Domin hakan dai dai ne, saboda bangaskiyarku ta karu sosai, kuma kaunar junanku tana karuwa.
J'hikatulondeka tete kumbombesya K'yara magono ghoha kwa ndabha j'hinu bhalongo. Kwa ndabha naha ndo j'hikatulondeka, kwa kuj'ha imani j'hinu j'hij'ha j'hikhola muni, ni luganu lwinu kwa Kila munu bhuj'hongesekai muni.
4 Mu da kanmu muna fahariya da ku a ikilisiyoyin Allah. Muna maganar hakurinku da bangaskiyarku a cikin dukkan tsananin da kuke fuskanta. Muna maganar kuncin da kuke jimrewa.
Henu tete twebhene twilongela kwa kujifunila kwa ndabha j'ha muenga mu makanisa gha K'yara. Twilongelela habari j'ha saburi j'hinu ni imani j'ha mj'he nayu mu matombosi ghoha. Twilongela kwa habari j'ha malombosi ghamkaghakamuhla.
5 Wannan itace alamar shari'ar Allah ta adalci. Sakamakon haka shine za a dauke ku cancantattu na mulkin Allah wanda kuke wahala dominsa.
E'j'he ndo ishara j'ha haki j'ha K'yara. Matokeo gha agha ni kuj'ha muenga mmbalangibhwaghi kuj'ha mwilondeka kuj'hingila ufalme bhwa K'yara ambabho kwa ndabha j'ha muene mwilombosibhwa.
6 Adalci ne ga Allah ya mayar da kunci ga wadanda suke kuntata maku,
Kuj'ha ndo haki kwa K'yara kubhalepa malombosi bhala bhabhakabhatesya muenga.
7 ya kuma baku hutu ku dake shan wuya tare da mu. Zai yi haka ne a bayyanar Ubangiji Yesu daga sama da Mala'ikun ikonsa.
Ni kubhap'hela raha muenga mwamwitesibhwa pamonga natu. Ibeta kubhomba naha wakati bhwa kufunulibhwa kwa muene Bwana Yesu kuh'omela kumbinguni pamonga ni malaika bha uweza bhwa muene.
8 A cikin wuta mai huruwa zai dau fansa bisa wadanda basu san Allah ba da wadanda basu karbi bisharar Ubangijinmu Yesu almasihu ba.
Mu muali bhwa muoto ibeta kubhal'epesya kisasi bhene bhabhammanyi lepi K'yara ni bhene bhabhibela kuy'etek'ela injili j'ha Bwana ghwitu Yesu.
9 Za su sha azaba ta hallaka har abada daga fuskar Ubangiji da kuma daukakar ikonsa. (aiōnios )
Bhibetatesibhwa kwa maangamizi gha milele bhakaj'haj'hi bhatengibhu ni kaj'hilu ka bwana ni bhutukufu bhwa nghofo syake. (aiōnios )
10 Zai yi wannan lokacin da yazo a wannan rana don jama'arsa su daukaka shi, kuma ya zama abin mamaki ga dukkan wadanda suka bada gaskiya. Domin kun gaskata shaidarmu a gare ku.
Ibekubhomba pa ibekuhida ili kutukusibhwa ni bhanu bhemwene ni kusyangasya na bhoha bhabhaamini kwa ndabha bhushuhuda bhwilu kwa muenghbhwasadikibhu kwa muenga.
11 Saboda wannan muke addu'a kullum domin ku. Muna addu'a domin Allahnmu ya sa ku cancanci kiran ku. Muna addu'a ya biya ku muradin ku na yin nagarta da dukkan wani aikin bangaskiya da kuma iko.
12 Muna addu'a haka domin sunan Ubangijinmu Yesu ya sami daukaka daga gare ku. Addu'armu itace ya daukaka ku, saboda alherin Allahnmu da Ubangijinmu Yesu Almasihu.