< 2 Bitrus 1 >

1 Siman Bitrus, bawa da manzon Almasihu Yesu, zuwa ga wadanda suka karbi bangaskiya mai daraja kamar yadda muka karba, bangaskiya cikin adalcin Allahnmu da Yesu Almasihu.
Simon Peter, Jesu Kristi Tjener og Apostel, til dem, der have fået samme dyrebare Tro som vi ved vor Guds og Frelsers Jesu Kristi Retfærdighed:
2 Bari alheri ya kasance tare da ku; bari salama ta karu ta wurin sanin Allah da na Yesu Ubangijinmu.
Nåde og Fred vorde eder mangfoldig til Del i Erkendelse af Gud og vor Herre Jesus.
3 Dukkan abubuwan ikon Allah na rayuwa da Allahntaka an bamu su ta wurin sanin Allah, wanda ya kira mu ta wurin daukakarsa da nagarta.
Såsom hans guddommelige Magt har skænket os alt, hvad der hører til Liv og Gudfrygtighed ved Erkendelsen af ham, som kaldte os ved sin Herlighed og Kraft,
4 Ta wurin wanan, ya bamu babban alkawari mai daraja. Yayi wanan ne saboda ku zama masu rabo cikin Allahntaka, yayin da ku ka kubuta daga lalacewa da ke cikin duniya saboda mugayen sha'awace sha, awace.
hvorved han har skænket os de største og dyrebare Forjættelser, for at I ved disse skulle få Del i guddommelig Natur, når I undfly Fordærvelsen i Verden, som har sin Grund i Begær,
5 Saboda wanan dalilin kuyi iyakacin kokarinku ku kara nagarta ta wurin bangaskiyarku, kuma ta wurin adalci, sani.
så anvender just derfor al Flid på i eders Tro at udvise Dyd og i Dyden Kundskab
6 Ta wurin sani ku kara da kamun kai, kuma ta wurin kamun kanku, ku kara da jimrewa, ta wurin jimrewarku, ku kara da bin Allah.
og i Kundskaben Afholdenhed og i Afholdenheden Udholdenhed og i Udholdenheden Gudsfrygt
7 Ta wurin bin Allah, ku kara da kauna irin ta 'yan'uwa, ta wurin kauna irin ta 'yan'uwa, ku kara kauna.
og i Gudsfrygten Broderkærlighed og i Broderkærligheden Kærlighed.
8 Idan wadannan abubuwan suna cikinku, kuma suka yi girma a cikinku, baza a sami bakarare ko rashin 'ya'ya cikin sanin Ubangijinmu Yesu Almasihu ba.
Thi når dette findes hos eder og er i Tiltagen, lader det eder ikke stå ørkesløse eller ufrugtbare i Erkendelsen af vor Herre Jesus Kristus;
9 Amma duk wanda ya rasa wadannan abubuwan yana kallon abin da ke kusa ne kawai; ya makance. Ya manta da cewa an wake shi daga tsofaffin zunubansa.
den nemlig, som ikke har dette, er blind, svagsynet, idet han har glemt Renselsen fra sine fordums Synder.
10 Saboda haka, 'yan'uwa, kuyi iyakacin kokari ku tabbatar da kiranku da zabenku. Idan kun yi wadannan abubuwan, baza ku yi tuntube ba.
Derfor, Brødre! gører eder des mere Flid for at befæste eders Kaldelse og Udvælgelse; thi når I gøre dette, skulle I ingen Sinde støde an.
11 Ta haka zaku sami shiga cikin mulki na har'abada na Ubangijinmu da Maicetonmu Yesu Almasihu. (aiōnios g166)
Thi så skal der rigelig gives eder Indgang i vor Herres og Frelsers Jesu Kristi evige Rige. (aiōnios g166)
12 Saboda haka a shirye nake kulayomi in tunashe ku game da wadannan abubuwan, ko da yake kun san su, kuma kun yi karfi cikin gaskiya yanzu.
Derfor vil jeg ikke forsømme altid at påminde eder om delte, ihvorvel I vide det og ere befæstede i den Sandhed, som er til Stede hos os.
13 Ina tunani daidai ne in zuga ku da tuni game da wadannan abubuwan, tun ina cikin wannan jiki.
Men jeg anser det for ret at vække eder ved Påmindelse, så længe jeg er i dette Telt,
14 Domin na sani jim kadan zan bar wannan jiki, kamar yadda Yesu Almasihu ya nuna mani.
da jeg ved, at Aflæggelsen af mit Telt kommer brat, således som jo vor Herre Jesus Kristus har givet mig til Kende.
15 Zan yi iyakancin kokarina kulayomi domin ku rika tunawa da abubuwan, bayan kaurata.
Og jeg vil også gøre mig Flid for, at I til enhver Tid efter min Bortgang kunne drage eder dette i Minde.
16 Domin bamu bi labaru da aka kago na nuna wayo cikinsu ba, da muka fada maku game da iko da bayyanuwar Ubangijinmu Yesu Almasihu, amma mu shaidu ne na ikonsa.
Thi vi have ikke fulgt klogtigt opdigtede Fabler, da vi kundgjorde eder vor Herres Jesu Kristi Kraft og Tilkommelse, men vi have været Øjenvidner til hans Majestæt,
17 Gama ya karbi daukaka da daraja daga wurin Allah Uba lokacin da murya ta zo daga ikon mai daukaka cewa, “Wannan shine dana, kaunataccena, wanda nake jin dadinsa kwarai.”
nemlig da han fik Ære og Herlighed af Gud Fader, idet en sådan Røst lød til ham fra den majestætiske Herlighed: "Denne er min Søn, den elskede, i hvem jeg har Velbehag."
18 Mun ji muryar nan da ta zo daga sama, lokacin da mu ke tare da shi a dutse mai tsarki.
Og vi hørte denne Røst lyde fra Himmelen, da vi vare med ham på det hellige Bjerg.
19 Muna da wannan kalmar annabci wanda akwai tabbaci sosai, kun yi daidai idan kun mayar da hankali a kansu. Yana nan kamar fitillar da take walkiya a wuri mai duhu kafin asubahi ya zo, kuma tauraron asubahi ya tashi cikin zukatanku.
Og des mere stadfæstet have vi det profetiske Ord, hvilket I gøre vel i at agte på som på et Lys, der skinner på et mørkt Sted, indtil Dagen bryder frem, og Morgenstjernen oprinder i eders Hjerter,
20 Ku san da wannan tun da farko, cewa babu annabci da ke bisa ga fasarar mutum.
idet I fornemmelig mærke eder dette, at ingen Profeti i Skriften beror på egen Tydning.
21 Domin babu annabcin da ya taba zuwa ta wurin nufin mutum. Maimakon haka, Ruhu Mai Tsarki ne ke iza su, su fadi maganar Allah.
Thi aldrig er nogen Profeti bleven fremført ved et Menneskes Villie; men drevne af den Helligånd talte hellige Guds Mænd.

< 2 Bitrus 1 >