< 2 Bitrus 3 >

1 Yanzu, ina rubata maku, kaunatattu, wannan wasika ta biyu domin in tunashe ku, in kuma zuga tunaninku na gaskiya,
nikulembela bhebhe, n'ganwa ej'he barua j'ha bhubhele ili kukujhumusya mu luhala,
2 don ku tuna da kalmomin da annabawa tsarkaka suka fada a da, kuma da umurnin Ubangijinmu da mai ceto da aka bayar ta wurin manzaninku.
ubhusiaghe kukhomboka malobhi agha ghaghajobhiki kabla ni manabii bhatakatifu ni kuhusu amri j'ha Bwana gwitu na mwokozi kwa kutumila mitume.
3 Ku san wannan da farko, cewa masu ba'a za su zo a kwanakin karshe. Za su yi ba'a kuma su ci gaba bisa ga sha'awowinsu.
ili kubhwandelu mana bhasaliti bhibhetakuhida mu ligono lya mwishu kubhasaliti muenga kyabhilota sawasawa ni matakwa ghabhu.
4 Za su ce, “Ina alkawarin dawowarsa? Tun lokacin da kakaninmu suka mutu, dukkan abubuwa sun kasance yadda suke, tun farkon halitta.”
bhakajobhai “J'hij'henda ku ahadi j'ha kukherebhuka? Bha tata bhitu bhafwili, Lakini fenu fyoha fyaj'hele efu kuhomela kubhwandelu mwa bhuumbaji.
5 Da gangan suka manta cewa sama da kasa sun kasance daga ruwa, kuma ta wurin ruwa, da dadewa ta wurin umarnin Allah,
kuj'ha nchi ni mbingu fya j'handili naha kuhoma ni masi ni kup'hetela masi muandi muni, kwa litobhi lya litobhi lya k'yara,
6 kuma cewa ta wurin wadannan abubuwa duniyar wancan zamani ta halaka, da ambaliyar ruwan tsufana.
kwamba kup'hetela litobhi lyake na masi ghakawa bhulimwengu kaw kipindi e'khu, ikibhwa j'himemili masi, j'haharibibhu.
7 Amma sama da kasa na yanzu, an tanada su domin wuta ta wurin wannan umarnin. An tanada su domin ranar shari'a da halakar marassa ibada.
henu mbingu ni dunia situnzibhu kwa litobhi leluelu kwa ndabha j'ha muoto. Fihifadhibhu kwa ndabha j'ha ligono lya hukumu ni maj'hangamisi gha bhanu bhabhabeli kuj'ha bha k'yara.
8 Kada ku manta da wanan, kaunatattu, cewa rana daya a gun Allah kamar shekaru dubu ne, kuma shekaru dubu kamar rana daya suke.
j'hibhuesya lepi kuchenga bhujumbe bhwaku, bhaganwa, ligono limonga kwa bwana ni kama miaka elfu moja. Ni miaka elfu moja ni kama ligono limonga.
9 Ubangiji baya jinkiri game da alkawaransa kamar yadda wadansu ke ganin jinkiri. Maimakon haka, yana hakuri da ku. Ba ya so ko dayanku ya hallaka, amma kowanenku ya kai ga tuba.
Sio kuj'ha Bwana iphomba molimoli kutimisya ahadi syake, kama kyaj'hifikiribhwa kuj'ha, Lakini muene mvumilivu kwandabha j'hinu, muene ilonda lepi hata mmonga ajhabgamilai, Lakini itamani kuhomesya muda ili bhoha bhakabhaghe kutubu.
10 Duk da haka, ranar Ubangiji za ta zo kamar barawo. Sammai za su shude da kara mai karfi. Wuta zata kone komai da komai, kuma duniya da dukkan ayyukan da ke cikinta zasu bayyanu.
ligono lya Bwana libetakuhida kama mmeji, mbingu j'hibeta kup'heta kwa kukuesya njuegho. Fenu fibeta kuteketesibhwa kwa muoto. Nchi ni fenu fioha fibetakufunulibhwa bhwasi.
11 Da shike dukkan wadanan abubuwa za a hallaka su haka, wadanne irin mutane yakamata ku zama? Ya kamata kuyi rayuwar tsarki da ta ibada.
kuj'ha fenu fiyoha fibetakutekesibhwa kwa nj'hela ej'he, Je, ghwibeta kuj'ha munu ghwa aina gani? Utamaj'hi kitakatifu ni maisha gha kimungu.
12 Ku zauna cikin bege da kuma hanzarta zuwan ranar Allah. A ranan nan, za a hallaka sammai da wuta, kuma dukkan komai da komai zai narke cikin zafi mai tsanani.
kumanya ni kutambula haraka ujio bha ligono lya k'yara. Ligono e'lu mbingu j'hibetakuteketesibhwa ni muoto. Ni fenu fibetakuyeyuka ni joto likali.
13 Amma bisa ga alkawarinsa, muna jiran sabuwar sama da sabuwar duniya, inda adalci zai kasance.
kutokana ni ahadi syake, twilendela mbingu nyipya ni nchi nyipya, ambapo bhenye haki bhib'heta kutama.
14 Saboda haka, kaunatattu, tun da kuna da begen wadannan abubuwa, ku yi iyakacin kokarinku a same ku marassa tabo da marasa aibu a gabansa, cikin salama.
kwa kuj'ha twitarajila fenu efe, mwikwitangaghe kuj'ha makini ni kutokulaumika ni kuj'ha ni amani pamonga nu muene.
15 Kuma, ku dauki hakurin Ubangiji domin ceto ne, kamar yadda kaunataccen danuwanmu Bulus ya rubuta maku bisa ga hikima da aka ba shi.
zingatilai bhuvumilivu bhwa Bwana ghwitu mu bhwokovu, kama n'ganwa ndombo bhitu Paulo, kyaabhalembili muenga, kutokana ni luhala lwa apelibhu.
16 Bulus yayi magana akan wadanan abubuwa cikin dukkan wasikunsa, a ciki akwai abubuwa da suke da wuyar ganewa. Jahilai da mutane marassa natsuwa sukan juya ma'anarsu, kamar yadda suke yi wa sauran nassoshi, don hallakar kansu.
ilongelela agha ghoha mu barua syake, kuna fenu ambafyo ni figumu kufij'helebhwa. Bhanu bhabhaduli adabu ni bhuimara bhafyonangili fenu efu, Na kama kya bhibhomba ku maandiko. kulot'ela maangamizi ghabhu.
17 Saboda haka, kaunatattu, tun da kun san wadannan abubuwa, ku kula da kanku kada a badda ku ta wurin rudun mutanen da ba su bin doka, har ku rasa amincinku.
bhaganwa kwa kuj'ha mughamanyili aghu. Mwikilenda mwibhene ili kuj'ha mkatakupotosibhwa ni bhudesi bhwa bhalaghai ni kubhajhasya bhuaminifu.
18 Amma ku yi girma a cikin alheri da sanin Ubangijinmu da mai ceto Yesu Almasihu. Bari daukaka ta tabbata a gare shi yanzu da har abada. Amin. (aiōn g165)
mk'holai mu neema ni bhufahamu bhwa Bwana na mwokozi Yesu Kristu. Na henu bhutukufu bhuj'hele nu muene henu ni milele. Amina. (aiōn g165)

< 2 Bitrus 3 >

The World is Destroyed by Water
The World is Destroyed by Water