< 2 Korintiyawa 1 >

1 Bulus, manzon Almasihu Yesu ta wurin nufin Allah, da kuma Timoti dan'uwan mu, zuwa ga Ikilisiyar Allah da ke a Korantus, da kuma dukan 'yan'uwa da ke yankin kasar Akaya.
Bulus, una kadura ka Yesu unu bura uru usuro imum be sa ugomo Asere ma nyra nan Timitawus uhenu uru me uhana ahira anu tarsa utize ta Asere sa raa Ukorintis, nigoo nan de sa wazi lau anyimo akaya vat.
2 Bari alheri ya kasance tare da ku da kuma salama ta Allah Ubanmu da kuma Ubangiji Yesu Almasihu.
Urunta wan tichukum memerum usuro ahira Ugomo Asere aco aru Yesu Unu bura uru.
3 Bari yabo ya tabbata ga Allah da kuma Uba na Ubangijinmu Yesu Almasihu. Shine Uba na dukan jiyejiyenkai, da kuma Allah na dukan ta'aziya.
Ca Ti nya Ugomo Asere aco a Yesu ni nonzo. Me mani unu bura uru. Aco unu kunna ugoggoni, Asere ati yom vat.
4 Allah yana ta'azantar da mu a cikin dukan wahalarmu, domin mu iya ta'azantar da wadanda ke cikin kowace wahala. Muna ta'azantar da wasu da irin ta'aziyar da Allah ke ta'azantar da mu.
Ugomo Asere ma wuzan duru tiyom anyimo timum me sa ta kem duru, bati haru ma ti wuzi an desa wa ra anyimo ijasi tiyom. Usuro ati yom be sa ta kem ahira Ugomo Asere.
5 Gama kamar yadda wahalhalun Almasihu suka karu domin mu, haka kuma ta'aziyarmu ta yawaita cikin Almasihu.
Gusi uzito be sa unu bura uru me uzi unu wuza gbardang ace aru me, ane ane ani tiyom tiru me ti zinu tizi nu wuza gbardang ahira unu bura uru.
6 Amma fa idan muna shan wuya, domin ta'aziyarku ne da cetonku. Haka kuma in mun ta'azantu, domin ta'aziyarku ne. Ta'aziyarku tana aiki ne sosai yayinda kuka jure da irin shan wuyar da mu ma muke sha.
Inki ta zito barki tiyom tishe tini nanu kaba ushi ushi me anyimo uzito ugino me, inki awuzan duru tiyom me, a wuza tini barki she wani, tiyom ti gino me, awuza tini anyimo utira iriba ini nan iriba isheu, nan nirere be sa ti zinu sa me.
7 Kuma gabagadinmu game da ku tabbatacce ne. Mun kuwa sani kamar yadda kuke tarayya cikin shan wahalhalun, haka kuma za ku yi tarayya cikin ta'aziyyar.
Ta inko muriba ace ashi me vat sa ti rusa ugu ashi me ira anyo uzito me uni, uni mani ikuri ira anyimo atiyomme.
8 Gama ba mu so ku rasa sani, 'yan'uwa, game da tsananin da ya same mu a Asiya. An murkushe mu gaba daya har fiye da karfin mu, har ma mun fidda zuciya za mu rayu.
Ya ira nihenu, tida nyara me i diri urusa uzito uge be sa wa kem diru anyimo Uasiyw, imum ya wun duru gbardang, ti kari mu riba mu guna ana tidi kuri ti cukuno anu vengize unee me.
9 Hakika, mun ji hukuncin mutuwa akan mu. Amma wannan ya faru ne domin kada mu dogara ga kanmu, sai dai ga Allah, wanda ke tada matattu.
Kadure kani, tidi wiji tizon diru ana ticukum anyimo unee ugeme, barki ani me kati ti hiri ace aru me gusi iri imum ini izi, ca ti insi aje aru ahira de be sa ma hirzizza an de sa wa wijo.
10 Ya kubutar da mu daga wannan mummunan hatsari na mutuwa, kuma zai sake kubutar da mu. Mun kafa begenmu gare shi cewa zai sake kubutar da mu.
De be sa ma suso duru anyimo iwono idangang, madi kuri ma suso duru anyimo a'ini u aye ukani me.
11 Zai aikata wannan yayinda kuka taimake mu da addu'ar ku. Sa'an nan da dama za su bada godiya a madadin mu don tagomashin alheri da aka yi mana ta wurin addu'o'in mutane masu yawa.
Shi me benki ni haru in biringara, barki anu gbardang wa wuzi muriba mu ruum in haru, barki imum iriri be sa a nyan diru ini atari ta nu gbardang si.
12 Muna kuwa alfahari da haka: wato shaidar lamirinmu. Gama da kyakkyawan nufi da aminci da ke zuwa daga Allah muka tafiyar da rayuwarmu a Duniya. Mun yi wannan ne musamman tare da ku-ba kuwa cikin hikimar Duniya ba, amma ta wurin alherin Allah.
Ukunna urunta uru wazi gino me, ubezi imum iriba iru me, ati cukumnti lzu tini kara nu ugomo Asere sa ma zin anyimo unee, adi kigu ahira ashi me ani acukuno sas, azo agi urusa uni pum uni uzi, u'ira ugomo Asere uni.
13 Bamu rubuta maku abinda ba za ku iya karantawa ko fahimta ba. Ina fata za ku fahimce mu baki daya,
Azo ugunna ta nyertike shi iri mum isas ini nan ni geme sa izi nu basa me. Nyanini ige be sa izinu bezizi anabu. In zinu inso iriba uguna idi bezi we i'aki ani me.
14 kamar yadda kuka fahimce mu kadan yanzu. Daganan a ranar Ubangijinmu Yesu za mu zama dalilinku na alfahari, kamar yadda za ku zama namu.
Gusi ubezi me sa ya wuzan duru uni cincin, u nu guna haru wani nikara ni shi me, rono u'aye ugomo uru me Yeso.
15 Saboda gabagadin da nake da shi game da haka, naso in zo gare ku da farko, domin ku amfana da ziyara sau biyu.
Maazin ini iriba ini riba u aye ahira a shi me azo kane ini izi ba, barki ikem imum kare. Inki ma aye ahira ashi me indi aki uhana Umakiduniya in kuri in ze ahira ahi me, bati itibim Uyahadiya.
16 Ina da shirin ziyaratar ku a kan hanyata ta zuwa Makidoniya. Daga nan kuma ina da yi niyyar in sake ziyartar ku, a tafiya ta daga Makidoniya, domin ku aike ni a hanyata ta zuwa Yahudiya.
Uganiya sa ma wuu ani me.
17 Yayinda nake irin wannan tunani, ina shakka ne? Ina shirya abubuwa ne bisa ga magwajin mutum, ta yadda har zan ce “I, i” da “A, a, a, a” a lokaci guda?
Uganiya sa maa basa ani me, i hira gusi mwzi unu basa sas ini? nani in basa imum gusi anu abu sa wadi gu “Eh, eh” wa kuri ane ani ba uganiya u'inde me?
18 Amma kamar yadda Allah yake amintacce, ba ma fadin ''I'' da ''A'a'' a lokaci guda.
Sa ugomo Asere unu usa abanga mani, tize tiru azo me ti guna e nani “O, o” uganiya u'inde uni ba.
19 Gama Dan Allah, Yesu Almasihu, wanda Silbanus da Sila, da Ni muka shaida maku, ba “I” da “A, a” ba ne. Maimakon haka, Shi “I” ne a kodayaushe.
Sa Yeso vana Asere, unu bura uru unu be sa ti boo tize ti meme ahira ashi me, mi nan Silvanus wan Timitawus, daki tizi eh nani “O, o” nani “Eh” inin cas.
20 Gama dukan alkawaran Allah 'I' ne a cikin sa. Haka kuma ta wurin sa muna cewa ''Amin'' zuwa ga daukakar Allah.
Vat imum be sa Asere ma wuza eh irani urani anyimo me, barki ani me anyimo ameme uguna icukuno ani me urani. U'ira uyeze ugomo Asere ahira aru me
21 Yanzu dai Allah ne ya tabbatar da mu da ku a cikin Almasihu, ya kuma kebe mu.
Me, de be sama inta diru ni goo nan shi me anyimo ani za ni nu ukaba uru me ma kuri makbicon diru ugomo Asere mani.
22 Ya sa hatiminsa a kan mu ya kuma ba mu Ruhu a zuciyar mu a matsayin tabbacin abinda zai bamu daga baya.
De be sa ma turan diru ma nyan diru mazuu ma bibe biriri anyimo amu riba muru me.
23 Maimakon haka, na yi kira ga Allah ya zama shaida domina, cewa dalilin dayasa banzo Korintis ba domin in kare ku ne.
Abanna me in tisa ugomo Asere, barki me mani unu ukure umme sa ma nyarum u'eye Ukorintis barki in kaska shi uhuna apum.
24 Ba muna kokarin mu sarrafa yadda bangaskiyar ku za ta zama ba ne. Maimakon haka, muna aiki tare da ku ne domin farincikinku, yayinda kuke tsaye cikin bangaskiyarku.
Azo uguna huru ti cukuno a gomo azesere akadura kashi me, abanna me ti zinu benki ushi iriba irum ini, barki ka dundure kashi ka turi dert.

< 2 Korintiyawa 1 >