< 2 Korintiyawa 7 >
1 Kaunatattu, da shike muna da wadannan alkawura, bari mu tsaftace kanmu, daga dukan abubuwan da ke kazantar da jikinmu da ruhunmu. Bari mu bidi tsarki cikin tsoron Allah.
Bhapendwa bhangu, kwa ndabha tuye ni ahadi ese, na tujitakisiayi tayhoto kwa kila lijambo lalika tuketa tuyelai tabhachafu mu mibhele yhitu kiroho. Na tuulondai utakatifu kihofu ya k'yara.
2 Ku ba mu dama! Bamu bata wa kowa rai ba. Ba mu cutar da kowa ko mu zambaci kowa ba.
Mketai nafasi kwa jia ya yhoto! Tunkosili hee munu yuoayola. Tanzulili lepi munu yuoayola. Tujinufaishi lepi kwa faida ya munu yuoayola.
3 Ba domin in kayar da ku na fadi haka ba. Domin kuwa na riga na fada muku, cewa kuna zuciyar mu, domin mu mutu tare mu kuma rayu tare.
Nijobha ele so kwa kubhalaumu. Ndabha ni malili Kujobha kujo muyele mu miteema yhitu, kwa tete kufwa pamonga ni kuishi pamonga.
4 Ina da muhimmin gabagadi a cikin ku, Ina fahariya da ku. Ina cike da ta'aziya. Farincikina ya cika makil duk da wahalhalunmu.
Niyele ni ukifu ubhaa mugati ya yhomo, na nikajifunula ndabha ya yhomo. Nimemili ni fulaha hata pagati pa mateso ghitu ghoa.
5 Yayin da muka zo Makidoniya, jikinmu bai samu hutu ba. A maimakon haka, mun shiga matsaloli ta ko wace hanya ta wurin tashin hankali a waje tsoro kuma a ciki.
Twahidili Makedonia, mibhele ya yhoto yaayele hee yakup'homoseka. Badala yaki, takabhili taabu kwa namna syoa Kutobhibhwa vita upandi wa kwibhala ni hofu upandi wa mugati.
6 Amma Allah, mai ta'azantar da raunana, ya ta'azantar da mu ta wurin zuwan Titus.
Lakini K'yara, yaakabhafaliji yabhakatili tamaa, atufaliji kwa ujio wa Tito.
7 Ba ta wurin isowar sa kadai Allah ya yi mana ta'aziyya ba. Amma kuma ta wurin ta'aziyyar da Titus ya samu daga wurin ku. Ya gaya mana irin matsananciyar kaunarku, bakincikinku, da zurfin kulawarku a kaina. Na kuwa yi farinciki sosai.
Yayele hee kwa kuhida muene kuwa K'yara atufaliji. Yayele kabhele falaja sela Tito saasipokili kuhomela kwa yhomo. Muene atujobhili ya kuwa upendo ubhaa wamyele nabhu, kuhuzunika kwa yhomo, nakamwayele ni wasi wasi kwajia ya nene. Efu nizidili kuhobhoka nesu.
8 Kodashike wasikata, ta bata maku rai, ban yi da na sanin haka ba. Amma sa'adda na ga wasika ta ta bata maku rai, na yi da na sani. Sai dai bacin ranku, na dan lokaci ne.
Hata kujo walaka bhuangu wabhafwanyili kusikitika, nikaujutila liee. Ila nijutila pana ubhona walaka obho ubhafwanyili muyelai ni huzuni muenga. Ila so mwayele ni huzuni kwa mda udebe.
9 Yanzu kuwa, ina farinciki, ba domin bacin ranku ba, amma domin bacin ranku ya kawo ku ga tuba, kun fuskanci bakinciki na ibada, donhaka ba ku yi rashi ba sabili da mu.
Henu nihobholela, so kwa ndabha mwayele ni shida, ndabha huzuni sinu sabhaletili mu toba. Mwakabhili huzuni ya kiungu, hombi mwa tesibhu sikihasala ndabha ya tete.
10 Domin bakinciki daga Allah ya kan kai ga tuba da ke kammala ceto ba tare da-da na sani ba. Bakinciki na duniya kuwa ya kan kai ga mutuwa.
Ndabha huzuni ya kiungu yileta toba yayika milisya wokovu wa bila ya kuya ni majuto. Huzuni ya kidunia, hata kabhele, yileta mauti.
11 Ku dubi irin kyakkyawar niyya da bakincikin nan daga Allah ya haifar a cikin ku. Ina misalin girman niyyar nan taku ta nuna cewa baku da laifi. Ina misalin girman fushinku, tsoronku, da sa zuciyarku, himmar ku, da marmarin ku na ganin cewa an yi adalci! A cikin komai, kun nuna kanku marasa laifi a cikin wannan al'amari.
Mlangai huzuni eye ya kiungu yakizalishi azma yeleku ibhaa mugati mwinu. Namna yeleku azma kayayele ubhaa mugati mwa yhomo kwa kulasya kujo mwayelepi ni hatia. Kwa namna yeleku uchungu wa yhomo kauyele ubhaa, hofu yhimo, matamanilu ghinu, bidii yhinu, ni shauku yhinu ya kubhona kutya haki kayilondeka kuketibhwa! kup'etela kila lijambo yamsibitishi mwa yhomo kutokuyani hatia.
12 Kodayake na rubuto maku, ban rubuto saboda mai laifin ba, ko kuma saboda wanda aka yi wa laifin. Na rubuto ne domin himmarku gare mu ta sanu gare ku a gaban Allah.
Kujobhela nabhayandikili muenga, nayandiki lepi kwajia ya mkosaji, wala so kwa munu ya atesibhu ni maovu. Nayandiki ya ndabha uzati wa miteema ya yhomo kwajia ya tete ibhuesya kumanyikana kwa yhomo palongolo pa mihu gha K'yara.
13 Dalilin haka ne muka samu karfafawa. Baya ga ta'aziyyar mu, mun kuma yi murna sosai saboda farin cikin Titus, domin ruhunsa ya wartsake ta wurin ku duka.
Ni ndabha ya ele kujo tifalijika. Kup'etela nyongesya ya falaja ya yhoto tabhene, tihobholela kabhele, kabhele kuzidi ndabha ya Tito, ndabha roho yaki yabhabuludishi ni muenga mwabhoa.
14 Domin kuwa idan na yi fahariya da ku a gaban sa, ban ji kunya ba. A sabanin haka, kamar yadda kowane abu da muka fada maku gaskiya ne, fahariyarmu a kan ku ga Titus ta zama gaskiya.
Yakuwa kujo najifunili kwa muene kuhisiana ni muenga nayele hee nisoni. Kinyume kyaki, kutya tukaliayi lilobhi latajobhili kwa yhomo layele la ukueli, majifuno ghitu kup'etela Tito ghasibitishu kujo gha ukueli.
15 Kaunarsa a gare ku tana da girma, kamar yadda ya rika tunawa da biyayyarku duka, yadda kuka karbe shi da tsoro da rawar jiki.
Upendo bhuake kwajia ya yhomo hata kujo mmbaa zaidi, Katya kaikhomboka utii bhkimo mwabhoa, kutya kamwamkalibisi muene ki hofu ni kutelemeka.
16 Ina farinciki matuka domin ina da cikakken gabagadi a cikin ku.
Nihobholela ndabha ya ukifu ubhaa mugati mwinu.