< 2 Korintiyawa 4 >

1 Don haka, domin muna da wannan hidima, da kuma yadda muka karbi jinkai, ba mu karaya ba.
Kwa ele, ndabha tuye ni huduma eye, na kutya katuipokili rehema, tikata lepi tamaa.
2 Maimakon haka, sai muka rabu da dukan hanyoyin da ke na kunya, kuma na boye. Ba mu rayuwar makirci, kuma bamu yiwa maganar Allah rikon sakaci. Ta wurin gabatar da gaskiya, muna mika kanmu ga lamirin kowa a gaban Allah.
Badala yaki, tubelili njela syoa sya soni na sasijifighili. Tuishi lepi kwa hila, na tukalitumila lepi vibaya lilobhi la K'yara. Kwa kulifikisya laliyele la ukueli, tukajilasya tayhoto kwa zamila ya kila munu palongolo pa K'yara.
3 Amma, idan bishararmu a rufe take, tana rufe ne ga wadanda ke hallaka.
Lakini kutya injili ya yhoto ijisighili kwa bhala tu bhabhiangamila.
4 A al'amarinsu, allahn wannan duniya ya makantar da zukatansu marasa bada gaskiya. A sakamakon haka, ba su iya ganin hasken bisharar daukakar Almasihu ba, wanda shine surar Allah. (aiōn g165)
Kup'etela kuchagula kwa bhene, K'yara wa ulimwengu obho abhapofuili uyelebhwa wa bhene wa ubekili kuamini. Matokeo ghaki, bhibhuesya lepi kubhona nulu ya injili ya utukufu wa Kristu, yaayele ndo mfuano wa K'yara. (aiōn g165)
5 Gama ba mu yin shelar kanmu, amma Almasihu Yesu a matsayin Ubangiji, mu kuma bayinku saboda Yesu.
Kwa ndabha tukakitangasya lepi tayhoto, bali kristu Yesu kutya Bwana, ni tete kabhele kutya bhutumishi bha yhomo kup'etela Yesu.
6 Gama Allah shine wanda ya ce, “Haske zai haskaka daga cikin duhu.” Ya haskaka cikin zukatanmu don ya bada hasken sanin daukakar Allah a gaban Yesu Almasihu.
Kwa ndabha muendo ndo aghajobhilo, “muenga alalangasya ku kitita.” Alangese kuhomela mu miteema yhitu, kupisya muanga wa maarifa wa utukufu wa K'yara kup'etela uwepo wa Yesu Kristu.
7 Amma muna da wannan dukiya a randunan yunbu, yadda zai zama a bayyane cewa mafi girman iko na Allah ne ba namu ba.
Lakini tuye ni hazina ya ele kup'etela fhenu fya undongo, ili ndabha iyelewekai kwa nghofo ibhaa ya K'yara nasoyatete.
8 Muna shan tsanani ta kowace hanya, ba a ci mu dungum ba. Mun rikice amma ba mu karaya ba, an tsananta mana amma ba a watsar da mu ba.
Titaabika kup'etela kila hali, tisongibhwa lepi tibhona mashaka ila tijasi bhwa lepi ni kukata tamaa.
9 Ana tsananta mana amma ba a yashe mu ba. Aka doddoke mu amma ba mu lalace ba.
Titesibhwa ila tutetekisibhu hee. Titaghibhwa pasi lakini tiangamisibhwa hee.
10 Mu dai a kullayaumin muna dauke da mutuwar Yesu a jikkunanmu, saboda a bayyana rayuwar Yesu a jikkunanmu kuma.
Magono ghoa tip'enda mibhele ya yhoto kifo kya Yesu, yakuwa usima wa Yesu ubhonekanai kabhele mu mibhele ya yhoto.
11 Mu da muke a raye kuwa a kulluyaumin ana mika mu ga mutuwa saboda Yesu, domin rayuwar Yesu ta zama a bayyane a jikunanmu na mutuntaka.
Tete yatuyele hai magono ghoa tupisibhu kufua kwajia ya Yesu, yakuwa uhai wa Yesu ubhonekanai mu mibhele ya yhoto kibinadamu.
12 Saboda haka, mutuwa tana aiki a cikinmu, amma rai na aiki a cikinku.
Kwa ndabha eye, kifo kibhomba mbhombho mugati mwa yhoto, bali ni usima wibhombha mbhombho mugati mwa yhomo.
13 Amma dai muna da wannan Ruhu na bangaskiya kammar yadda aka rubuta: “Na gaskata, saboda haka na furta.” Mu ma mun gaskata, haka kuwa muke fada.
Ila tuyele ni roho yelayela ya imani kulengana ni khela ka kiyandikibhu: “Naamini, nikabhele nanenili.” Tete kabhele tiamini, ni kabhele linena.
14 Mun sani cewa wanda ya tada Ubangiji Yesu daga matattu za ya sake tada mu tare da Yesu. Mun san cewa zai gabatar da mu tare da ku a gabansa.
Timanyili kabhele yhola ya afufuili Bwana Yesu kabhele alatufufula tete pamonga ni muene. Tumanyili ya kuwa alatuleta tete pamonga ni muenga kup'etela ubhuepo bhuake.
15 Dukan abubuwa sabili da ku suke domin, yayin da aka baza alheri ga mutane dayawa, bada godiya ta karu ga daukakar Allah.
Kila khenu ni kwa jia ya yhomo ili ndabha, kadili ya neema kayizidi kuenela kwa bhanu bhingi, shukrani sizidiayi kuyongeseka kwa utukufu wa K'yara.
16 Don haka ba mu karaya ba. Kodashike daga waje muna lalacewa, daga ciki ana sabunta mu kulluyaumin.
Efu tikata lepi tamaa. Japokuwa kwa kwibhala tuyenikichaka, kwa mugati tiketibhua upya magono hadi magono.
17 Domin wannan 'yar wahala ta dan lokaci tana shirya mu zuwa ga nauyin madauwamiyar daukaka wadda ta wuce gaban aunawa. (aiōnios g166)
Kwa kipindi kifupi eke, mateso agha malaini ghakatuyandala tete kwa jia ya umilele ubhaa wa utukufu wa uzidili fipemu fyoa. (aiōnios g166)
18 Domin ba muna kallon abubuwan da ake gani bane, amma abubuwan da ba a gani. Abubuwan da muke iya gani ba masu dawwama ba ne, amma abubuwan da ba a gani madawwama ne. (aiōnios g166)
Kwa ndabha tilangalepi kwajia ya fhenu fya fibhonekana, bali kwajia ya fhenu fya fibela kubhonekana. Fhenu fafibhuesya kubhonekana ni fya muda tu, bali fhenu fafibela kubhonekana ndo fya milele. (aiōnios g166)

< 2 Korintiyawa 4 >