< 2 Korintiyawa 3 >

1 Muna fara sake yabon kanmu ne? Ba mu bukatar wasikun shaida daga gare ku ko zuwa gare ku, kamar wadansu mutane, ko ba haka ba?
Sena tutatike kulilumbaisha? Sena twise uko ne makalata eshikutusansulula, mpani tumante makalata alico kufuma kuli njamwe mbuli ncobalenshinga bantu nabambi? nkacela kubeco sobwe!
2 Ku da kanku kune wasikar shaidarmu, wadda aka rubuta a zukatanmu, wadda Kuma dukan mutane suka sani suke kuma karantawa.
Pakwinga amwe njamwe kalata yetu yalembwa mu myoyo yetu iyo yela kubelengwa ne kwinshibikwa ne bantu.
3 Kuma kun nuna ku wasika ne daga Almasihu, wadda muka isar. Ba da tawada aka rubuta ta ba amma da Ruhun Allah mai rai. Ba bisa allunan duwatsu aka rubuta ta ba, amma bisa allunan zukatan mutane.
Ni cintu ceshibikwa kwambeti Klistu mwine ewalalemba kalata iyo ne kwituma kupitila muli njafwe. Nkayalembewa ne inki sobwe, nsombi ne Mushimu Uswepa wa Lesa muyumi, kayi nkayalembwa pa mabwe sobwe nsombi mu myoyo ya bantu.
4 Gama wannan ne gabagadin da muke da shi cikin Allah ta wurin Almasihu.
Tulambeco pakwinga tukute lushomo muli Lesa kupitila muli Klistu.
5 Ba mu da wata gwanintar kanmu da za mu yi takamar wani abu ya zo daga gare mu. Maimakon haka, gwanintar mu daga Allah take.
Afwe paliya ncotukute ico cela kutupa ngofu sha kusebensa ncito iyi. Sobwe, ngofu nshotukute nisha Lesa.
6 Allah ne ya maishe mu kwararrun bayi na sabon alkawari. Wannan alkawari ne ba na rubutu ba amma na Ruhu. Gama rubutu kisa yake yi, amma Ruhu rai yake bayarwa.
Nsombi nendi eukute kutupa ngofu shakwambeti tube basebenshi ba cipangano ca lino lino ico cabula kubambwa ne Milawo yalembwa, nsombi ne Mushimu Uswepa pakwinga Milawo yalembwa ikute kuleta lufu, Mushimu Uswepa ukute kupa buyumi butapu.
7 To hidimar da ta haifar da mutuwa- wadda aka rubuta bisa duwatsu- ta zo cikin irin wannan daukaka da har Israila ba su iya kallon fuskar Musa kai tsaye ba. Wannan kuwa saboda daukakar da ke fuskarsa ne, daukaka mai shudewa.
Milawo yalikuba yabeswa pa mabwe, mpoyalapewa kuli Mose yalabonesha bulemu bwa Lesa. Bulemu bwa Lesa ebwalalengesha cinso ca Mose kumweka nambi cindi ncobwalikuya kushimangana, Baislayeli balikabacikute buyowa kulangana ne cinso ca Mose. Lino na Milawo ishikuleta lufu yalesa ne bulemu bulico,
8 Ina misalin girman daukakar hidimar da Ruhu ke yi?
ekwambeti ncito ya Mushimu Uswepa wa Lesa nikabe yabulemu bwapita Milawo, sena nteco cakubinga?
9 Gama idan hidimar kayarwa tana da daukaka, ina misalin yalwatar daukaka da hidimar adalchi za ta yi!
Na Milawo ishikuleta lufu yalikuba ne bulemu bulico, ekwambeti bululami bwelakuba nebulemu bwapitapo.
10 Babu shakka, abin da aka maishe shi mai daukaka a da, ba ya da sauran daukaka a wannan fanni, saboda irin daukakar da ta zarce shi.
Cakubinga, bulemu bwa cipangano ca kaindi nkabulabonekengeti ni bulemu bwakubinga sobwe, pakwinga bulemu bulipo lino bwapitapo.
11 To idan har mai shudewar nan ya na da daukaka, ina misalin daukakar da abu na dindindin zai samu!
Nicakubinga Milawo yalikukute bulemu ubo bwalashimangana. Nomba bulemu bwa cipangano calino lino nibunene, pakwinga nteti bukashimanganepo sobwe.
12 Dashike muna da wannan tabbaci, muna da gabagadi sosai.
Cebo ca kupembelela kwamushobo uyu, ekulatwambishinga kwakubula buyowa.
13 Ba kamar Musa muke ba wanda ya sa mayafi ya rufe fuskarsa, ta yadda mutanen Isra'ila basu iya kallon karshen daukaka mai shudewa ba kai tsaye.
Nkatulipo eti Mose walalifwekelela cikwisa pamenso kwambeti, bana Baislayeli kabatabona bulemu cindi ncobwalikushimangana.
14 Amma tunaninsu ya zama a rufe. Har yau kuwa mayafin na nan sa'adda ake karanta tsohon alkawari. Ba a bude shi ba, saboda a cikin Almasihu ne kadai ake kawar da shi.
Nomba manjeyaulwa abo acalilwa pakwinga kushikila pacindi cino, cikwisa cisa cicili cafwekelela manjeyaulwa abo babelenganga cipangano cakaindi. Cikwisa cikute kufwekulwa muntu aba muli Klistu.
15 Amma har yau, duk lokacin da ake karanta littafin Musa, akwai mayafi shimfide a zukatansu.
Ee, mpaka pacino cindi cikwisa cisa cicibafwekelela kumoyo babelenganga Milawo yalalembwa ne Mose.
16 Amma sa'adda mutum ya juyo wurin Ubangiji, an kawar da mayafin.
Cikwisa cisa cikute kufumapo na muntu lasandukili kuli Mwami.
17 To Ubangiji shine Ruhun. Inda Ruhun Ubangiji yake, akwai 'yanci.
Lino Lesa ni Mushimu, pali Mushimu wa Lesa pali kusunguluka.
18 Dukan mu yanzu, da fuskoki marasa mayafi, muna ganin daukakar Ubangiji. Muna samun sakewa zuwa cikin irin wannan daukaka, daga wannan mataki na daukaka zuwa wani matakin, kamar dai daga wurin Ubangiji, wanda shine Ruhun.
Neco, twense tulabononga bulemu bwa Mwami Lesa ne cinso cabula kufwekwa cikwisa, tulyeti cilola cikute kubonesha bulemu bwa Mwami Lesa. Twaleshanga bulemu bulico tukute kushinta nekubeti endiye, kayi tukute kufuma mubulemu ubu kuya mubulemu nabumbi bwapitapo.

< 2 Korintiyawa 3 >