< 2 Korintiyawa 3 >
1 Muna fara sake yabon kanmu ne? Ba mu bukatar wasikun shaida daga gare ku ko zuwa gare ku, kamar wadansu mutane, ko ba haka ba?
Ma guna haa, tidi tubi unonzo ace aru me ana me? Nyanini ti nyara kadura ku nyetike uhana ahira ashi me, nyanini ahira ashi me, gusi uwuza wabaye sa wa wuza?
2 Ku da kanku kune wasikar shaidarmu, wadda aka rubuta a zukatanmu, wadda Kuma dukan mutane suka sani suke kuma karantawa.
She wani kadura ku nyertike uru me kani nonzo ka ge be sa a nyertike amu riba mushi me, barki konde vi ma rusi kani, ma kuri ma basa kani.
3 Kuma kun nuna ku wasika ne daga Almasihu, wadda muka isar. Ba da tawada aka rubuta ta ba amma da Ruhun Allah mai rai. Ba bisa allunan duwatsu aka rubuta ta ba, amma bisa allunan zukatan mutane.
Imum igenne ama saa, shi kadura ku nyertike kani ka Yeso, ka tari tiru azo unyertike umara mei sas, mei magino me ma bibe ba Asere bini bi zatu marsa, azo me anipum nini nipo nini anyertike, anyimo amu riba muni manyertike nin.
4 Gama wannan ne gabagadin da muke da shi cikin Allah ta wurin Almasihu.
Une uni uhem uru me ahira Asere usuro Yeso.
5 Ba mu da wata gwanintar kanmu da za mu yi takamar wani abu ya zo daga gare mu. Maimakon haka, gwanintar mu daga Allah take.
Azo uguna haru ace aru me iri mum ini sa ta bari, sati di gu ana haru wani ti wuza ace aru me daa urusa wa suro ahira Asere ani.
6 Allah ne ya maishe mu kwararrun bayi na sabon alkawari. Wannan alkawari ne ba na rubutu ba amma na Ruhu. Gama rubutu kisa yake yi, amma Ruhu rai yake bayarwa.
Barki maa bezin duru urusa a nyimo akatuma ka soo ka Yeso ubinani u aye umeme. Unyertike ukatuma kaso me uzo me unu binani Ibibe biriri bini. Barki unyertike ubinani uhaza, bibe biriri bi humz ni cas.
7 To hidimar da ta haifar da mutuwa- wadda aka rubuta bisa duwatsu- ta zo cikin irin wannan daukaka da har Israila ba su iya kallon fuskar Musa kai tsaye ba. Wannan kuwa saboda daukakar da ke fuskarsa ne, daukaka mai shudewa.
A nyertike tize ti katuma ka Musa a pum a poo kage be sa umasirka ukani iwono ini azikinkatuma me ini nikara, anu uisraila wadiri ace u ira Umusa barki masaa makani mawu madangdang. Matuma kayenne kazi ku aka kani.
8 Ina misalin girman daukakar hidimar da Ruhu ke yi?
Adi bati kani ane ni nan katuma kabi be biriri.
9 Gama idan hidimar kayarwa tana da daukaka, ina misalin yalwatar daukaka da hidimar adalchi za ta yi!
Inki katuma be sa kadi hunguko uweki utize imum ihuma ini, am katuma be sa ka eze unu re piit.
10 Babu shakka, abin da aka maishe shi mai daukaka a da, ba ya da sauran daukaka a wannan fanni, saboda irin daukakar da ta zarce shi.
Rep, aticukum me, imum be sa ateki unu hira me ine ini iriri me ada hiraa anyo a iri imum barki tize be sa a en in tini ti teki ta impo taje me.
11 To idan har mai shudewar nan ya na da daukaka, ina misalin daukakar da abu na dindindin zai samu!
Inki imum i aka aziki ihuma ini, nyanini idi karti imum be sa idi karti imum idi dondonkino ahira ine ini iriri me piit.
12 Dashike muna da wannan tabbaci, muna da gabagadi sosai.
Sa azin duru ani me ti inso iriba ani me tiboo tize tiru me in nikara nini.
13 Ba kamar Musa muke ba wanda ya sa mayafi ya rufe fuskarsa, ta yadda mutanen Isra'ila basu iya kallon karshen daukaka mai shudewa ba kai tsaye.
Haru ti zome gusi Musa ba, sa ma impi muhenu mu meme in nitira barki kati anu Israila wa iri u'aka imum be sa teki unu hira ine ini iriri me vat sa idi mari.
14 Amma tunaninsu ya zama a rufe. Har yau kuwa mayafin na nan sa'adda ake karanta tsohon alkawari. Ba a bude shi ba, saboda a cikin Almasihu ne kadai ake kawar da shi.
Ana me muriba mu weme ma impino, u yee kani geme inki azini ubasa utize tikuzu tu nyertike Umusa, manyani magino me madan adaa sarki ukara umani, ahira a Yeso mani adake akari mani cas.
15 Amma har yau, duk lokacin da ake karanta littafin Musa, akwai mayafi shimfide a zukatansu.
Rep uyee akani me, inki azi nu basa ihori I Musa, i ntira nigino me madi ma impi we muriba me.
16 Amma sa'adda mutum ya juyo wurin Ubangiji, an kawar da mayafin.
Inki unu makuro ahira ugomonAsere adi kari me nitira nigino me.
17 To Ubangiji shine Ruhun. Inda Ruhun Ubangiji yake, akwai 'yanci.
Ani me, ugomo Asere memani bibe biriri ahira me sa bibe bi riri bi ugomo Asere bi rani abini me ani ukem ubura unice urani.
18 Dukan mu yanzu, da fuskoki marasa mayafi, muna ganin daukakar Ubangiji. Muna samun sakewa zuwa cikin irin wannan daukaka, daga wannan mataki na daukaka zuwa wani matakin, kamar dai daga wurin Ubangiji, wanda shine Ruhun.
Vat uru ana me muhenu muru kani me nitira na zoni, tizinu bezi masaa mu ugomo Asere gusi mageni aciran duru gusi me mani in naza. Ugomo Asere sa mazi bibe biriri ma zika ani.