< 2 Korintiyawa 1 >

1 Bulus, manzon Almasihu Yesu ta wurin nufin Allah, da kuma Timoti dan'uwan mu, zuwa ga Ikilisiyar Allah da ke a Korantus, da kuma dukan 'yan'uwa da ke yankin kasar Akaya.
Pathen kah kongaih dongah Khrih Jesuh kah caeltueih Paul neh manuca Timothy loh, Kawrin kah aka om Pathen hlangboel neh Akhaia pum ah aka om hlangcim boeih taengah kan yaak sak.
2 Bari alheri ya kasance tare da ku da kuma salama ta Allah Ubanmu da kuma Ubangiji Yesu Almasihu.
A pa Pathen neh Boeipa Jesuh Khrih taeng lamkah lungvatnah neh ngaimongnah tah nangmih taengah om saeh.
3 Bari yabo ya tabbata ga Allah da kuma Uba na Ubangijinmu Yesu Almasihu. Shine Uba na dukan jiyejiyenkai, da kuma Allah na dukan ta'aziya.
Sitlohnah a pa neh thaphohnah boeih kah Pathen, Pathen neh mamih Boeipa Jesuh Khrih kah a napa tah uemom pai saeh.
4 Allah yana ta'azantar da mu a cikin dukan wahalarmu, domin mu iya ta'azantar da wadanda ke cikin kowace wahala. Muna ta'azantar da wasu da irin ta'aziyar da Allah ke ta'azantar da mu.
Kaimih kah phacip phabaem soeprhaep dongah amah loh mamih n'hloep. Te daengah ni Pathen loh mamih n'hloep tih tekah thaphohnah lamloh phacip phabaem soeprhaep dongah aka om rhoek te mamih loh n'hloep thai eh.
5 Gama kamar yadda wahalhalun Almasihu suka karu domin mu, haka kuma ta'aziyarmu ta yawaita cikin Almasihu.
Khrih kah patangnah loh mamih taengah a baetawt vanbangla, Khrih rhangneh mamih kah thaphohnah khaw baetawt van.
6 Amma fa idan muna shan wuya, domin ta'aziyarku ne da cetonku. Haka kuma in mun ta'azantu, domin ta'aziyarku ne. Ta'aziyarku tana aiki ne sosai yayinda kuka jure da irin shan wuyar da mu ma muke sha.
Tahae ah n'lawn uh cakhaw nangmih ham thaphohnah neh khangnah la om coeng. N'hloephoelh akhaw nangmih kah thaphohnah la om. Ka patang uh vaengah tekah patangnah tah amah ah uehnah la thoeng.
7 Kuma gabagadinmu game da ku tabbatacce ne. Mun kuwa sani kamar yadda kuke tarayya cikin shan wahalhalun, haka kuma za ku yi tarayya cikin ta'aziyyar.
Te dongah kaimih kah ngaiuepnah tah nangmih ham khangmai coeng. Aka ming long tah patangnah neh thaphohnah kah pueipo banglam khaw na om tangloeng.
8 Gama ba mu so ku rasa sani, 'yan'uwa, game da tsananin da ya same mu a Asiya. An murkushe mu gaba daya har fiye da karfin mu, har ma mun fidda zuciya za mu rayu.
Manuca rhoek na mangvawt uh ham ka ngaih uh moenih. Mamih kah phacip phabaem bangla Asia ah om. Thaomnah kaha voelah a puehkan la bakba n'hap uh tih mamih hing ham pataeng n'tal uh coeng te.
9 Hakika, mun ji hukuncin mutuwa akan mu. Amma wannan ya faru ne domin kada mu dogara ga kanmu, sai dai ga Allah, wanda ke tada matattu.
Tedae mamih tah mah khuiah dueknah te oltloeknahla ng'khueh. Te dongah mah dongah aka pangtung la om uh boel sih lamtah aka duek rhoek te aka thoh Pathen dongah pangtung uh sih.
10 Ya kubutar da mu daga wannan mummunan hatsari na mutuwa, kuma zai sake kubutar da mu. Mun kafa begenmu gare shi cewa zai sake kubutar da mu.
Amah loh te tluk aih la dueknah lamloh mamih n'hlawt coeng tih n'hlawt bal ni. N'hlawt bal pueng ni tila amah te n'ngaiuep uh.
11 Zai aikata wannan yayinda kuka taimake mu da addu'ar ku. Sa'an nan da dama za su bada godiya a madadin mu don tagomashin alheri da aka yi mana ta wurin addu'o'in mutane masu yawa.
Nangmih loh kaimih ham rhenbihnah nen khaw m'bongyong uh. Te daengah ni mamih taengkah maelhmai cungkuem loh kutdoe neh cungkuem la mamih yuengla a uem eh.
12 Muna kuwa alfahari da haka: wato shaidar lamirinmu. Gama da kyakkyawan nufi da aminci da ke zuwa daga Allah muka tafiyar da rayuwarmu a Duniya. Mun yi wannan ne musamman tare da ku-ba kuwa cikin hikimar Duniya ba, amma ta wurin alherin Allah.
Mamih mingcimnah kah laipai tah mamih kah hoemdamnah la om coeng he. Te tah Pathen kah moeihoeihnah neh cimcaihnah khuikah ni. Te dongah nangmih taengah taoe tah pumsa cueihnah nen pawt tih Pathen kah lungvatnah nen ni Diklai ah kho ka sak uh.
13 Bamu rubuta maku abinda ba za ku iya karantawa ko fahimta ba. Ina fata za ku fahimce mu baki daya,
Nangmih ham kan daek uh phoeiah na tae uh tih na ming uh te khaw a tloe moenih, a bawtnah te na hmat uh bitni tila ka ngaiuep.
14 kamar yadda kuka fahimce mu kadan yanzu. Daganan a ranar Ubangijinmu Yesu za mu zama dalilinku na alfahari, kamar yadda za ku zama namu.
A cungvang neh kaimih nan hmat uh vanbangla mamih Boeipa Jesuh kah khohnin ah nangmih khaw kaimih kah, kaimih khaw nangmih kah thangpomnah la n'om uh.
15 Saboda gabagadin da nake da shi game da haka, naso in zo gare ku da farko, domin ku amfana da ziyara sau biyu.
A pabae la lungvatnah na dang uh ham te pangtungnah neh nangmih taengla pawk ham ka cai lamhma.
16 Ina da shirin ziyaratar ku a kan hanyata ta zuwa Makidoniya. Daga nan kuma ina da yi niyyar in sake ziyartar ku, a tafiya ta daga Makidoniya, domin ku aike ni a hanyata ta zuwa Yahudiya.
Tedae nangmih taeng longah Makedonia la ka lan vetih, Makedonia lamloh nangmih taengla koep ka pawk vaengah nangmih loh Judea la n'thak uh.
17 Yayinda nake irin wannan tunani, ina shakka ne? Ina shirya abubuwa ne bisa ga magwajin mutum, ta yadda har zan ce “I, i” da “A, a, a, a” a lokaci guda?
He tlam he ka cai dongah a phoeng la ka rhoidoeng van moenih. Ka thui te khaw pumsa nim? Te dongah a tak te a tak bangla, a hong tah a hong bangla kamah taengah rhep om saeh.
18 Amma kamar yadda Allah yake amintacce, ba ma fadin ''I'' da ''A'a'' a lokaci guda.
Pathen tah uepom la om ta. Tedae a hong a tak khaw kaimih kah olka he nangmih taengah a om moenih.
19 Gama Dan Allah, Yesu Almasihu, wanda Silbanus da Sila, da Ni muka shaida maku, ba “I” da “A, a” ba ne. Maimakon haka, Shi “I” ne a kodayaushe.
Nangmih taengah Pathen capa Jesuh Khrih ni mamih loh n'hoe. Kai neh, Silvanas neh, Timothy lamloh a hong a tak he a om moenih. Tedae Boeipa amah dongah tah a tak ni aka om.
20 Gama dukan alkawaran Allah 'I' ne a cikin sa. Haka kuma ta wurin sa muna cewa ''Amin'' zuwa ga daukakar Allah.
Pathen kah olkhueh a yet vanbanglaa tak he amah dongah ni a om. Te dongah mamih ah thangpomnah om ham khaw, amah dongah Pathen te Amen n'tiuh.
21 Yanzu dai Allah ne ya tabbatar da mu da ku a cikin Almasihu, ya kuma kebe mu.
Tedae te long te Khrih ah kaimih neh nangmih he n'cak sak tih Pathen loh mamih he n'koelh coeng.
22 Ya sa hatiminsa a kan mu ya kuma ba mu Ruhu a zuciyar mu a matsayin tabbacin abinda zai bamu daga baya.
Mamih khaw amah loh kutnoek n'daeng thil tih mamih thinko ah mueihla cungah te m'paek coeng.
23 Maimakon haka, na yi kira ga Allah ya zama shaida domina, cewa dalilin dayasa banzo Korintis ba domin in kare ku ne.
Kai tah ka hinglu dongah Pathen ni laipai la ka khue. Nangmih n'hlun dongah ni Kawrin la ka pawk pawh.
24 Ba muna kokarin mu sarrafa yadda bangaskiyar ku za ta zama ba ne. Maimakon haka, muna aiki tare da ku ne domin farincikinku, yayinda kuke tsaye cikin bangaskiyarku.
Nangmih kah tangnah te ka buem uh moenih. Tedae tangnah neh na pai uh coeng dongah nangmih kah omngaihnah dongah bibipuei la ka om uh.

< 2 Korintiyawa 1 >