< 1 Timoti 1 >

1 Bulus, manzon Almasihu Yesu bisa ga umarnin Allah Mai cetonmu, da Almasihu Yesu begenmu,
Paulusi, muapositola wa Chrisite Jesu kuya che intaelo ya Ireeza mu hazi wetu ni Chrisite Jesu i nsepo yetu,
2 zuwa ga Timoti, dana na gaske cikin bangaskiya: Alheri, jinkai da salama daga wurin Allah da Almasihu Yesu Ubangijinmu.
kwa Timotea, mwana we niti mwi ntumelo: Chisemo, inse ni nkozo izwa kwa Ireeza Ishetu ni Chrisite Jesu Simwine wetu.
3 Kamar yadda na nanata maka ka yi, da zan tafi Makidoniya cewa, ka dakata a Afisa domin ka umarci wadansu mutane kada su koyar da wata koyarwa dabam.
Ubu muniba kukumbilili kuti upange hani bakukaya kwa Masedonia, wikale mwa Efese kuti uwole kuha intaelo kubamwi bantu kuti sanzi baruti intuto ingi.
4 Kada su bata lokacinsu wajen sauraron tatsunniyoyi da kididdiga marar iyaka. Wannan yana haddasa gardandami, maimakon taimakawa shirin Allah, da ke ta wurin bangaskiya.
Nikusa ntekeleza kuma tangu asa mani amasika. Izi zileta kupanga inkani kuhita kutusa mulelo wa Ireeza, iri che ntumelo.
5 Manufar shari'a kuwa kauna ce daga tsabtacciyar zuciya, da tsatstsakan lamiri, da kuma sahihiyar bangaskiya.
Hanu cwale ma manimani omu lao i rato lizwa kwi nkulo i chenete, kuzwilila kwi izwalo ilotu, ni kuzwililila kwi tumelo ina buniti.
6 Wadansu sun kauce daga tafarkin sun juya zuwa ga maganganun banza.
Bamwi batu baba kwangi kusika hama manimani kono baba sanduki nokutanga kuwamba zobuhafu.
7 Suna so su zama malaman sha'ria, amma basu fahimci abin da suke fada ba ko abin da suka tsaya akai.
Basaka kuba maruti womu lao, kono kaba zuwi sisi zibawamba kamba ondelelwa hateni.
8 Amma mun sani shari'a tana da kyau idan an yi amfani da ita bisa ga ka'ida.
Kono twizi kuti mulao wina hande haiba zumwi usebelisa chenswanelo
9 Gama mun san wannan, shari'a ba domin mai adalci take ba, amma domin marasa bin doka, mutane masu tawaye, da marasa bin Allah, da masu zunubi, da marasa Allah, da masu sabo. An bada shari'a domin masu kisan iyaye maza da iyaye mata, da masu kisan kai,
Mi tuzizi izi, kuti mulao kena uba pangilwa muntu yolukite, konu kubantu ba sena mulao niba kwenuheli, nibantu basena Ireeza, niba panga zivi, mi nabana ba sezi Ireeza niba fosahere. Linu uba pangilwa bana behaya bashemi bavo baba kwame nibanakazi, ni behayi.
10 Domin fasikai da 'yan ludu, domin masu satar mutane su kai su bauta, domin makaryata, da masu shaidar zur, da kuma dukan abin da ke gaba da amintaccen umarni.
nibantu bapanga zabushahi, mukwame yozumina kusandulwa mwanakazi, abo bahiba bantu nikubapanga batanga, ba pono, ipanki za mapa, mi nizintu zose zisena initi niku lwanisa intaelo.
11 Wannan umarni bisa ga daukakkiyar bisharar Allah ne mai albarka, wadda aka bani amana.
Izi intaelo ziyendelela ni kanya ye linzi lifuyawile kwa Ireeza ilyo lini bahewa.
12 Ina gode wa Almasihu Yesu Ubangijimu. wanda ya karfafa ni, gama ya karbe ni amintacce, ya sani cikin hidimarsa.
Nili tumela kwa Chresite Jesu iye Fumweetu. Aba ni konzi, kakuti aba ni hindi kuti ni sepahala, mi nikuni bika ha musebezi.
13 Dama can ni mai sabo ne, mai tsanantawa kuma dan ta'adda. Amma duk da haka aka yi mani jinkai domin na yi su cikin jahilci da rashin bangaskiya.
Nibali nimunyazerizi, ni munyandisi nimu kwame yonyandisa. Kono niba tambuli chishemo ka kuli niba kupanga nini sezi nikusazumina.
14 Amma alherin Ubangijinmu ya kwararo mani tare da bangaskiya, da kauna da ke cikin Almasihu Yesu.
Kono chisemo cha fumwangu chiba kezi kwangu ni tumelo mwi lato lina kwa Christ Jesu.
15 Wannan bishara amintacciya ce, ta isa kowa ya karba, cewa Almasihu Yesu ya zo cikin duniya domin ceton masu zunubi, a cikinsu kuwa ni ne mafi lalacewa.
Ili iñusa lisepahala ni kuswanela mi nikuzuminiwa, kuti Christ Jesu aba kezi mwifasi kwiza kuhaza mu eza libi. Ime nji niwa mamani mani kwezi.
16 Saboda haka ne na sami jinkai, domin ta wurina ni na farko, a nuna hakurin Yesu Almasihu. Ya yi wannan domin in zama misali ga wadanda za su bada gaskiya zuwa rai madawwami. (aiōnios g166)
Mi keli ibaka niba hewa chisemo, kuhitiliza, Christ Jesu u wola kutondeza kuli keta kose. Aba pangi izi nili mutala kwabo basepa kwali mubuhalo bunhya. (aiōnios g166)
17 Yanzu, ga Sarkin zamanai, marar mutuwa, boyayye, Allah makadaici girma, da daukaka su tabbata a gare shi har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
Linu ku Mulena wakale, ya saboli, ya sabonwa, Ireeza yenke, ikute, nikanya, nikutwala kusa manu mani. Amen. (aiōn g165)
18 Ina danka wannan umarni gareka, dana, Timoti. Ina haka ne bisa ga anabcin da aka yi a baya game da kai, domin ka shiga yaki mai kyau.
Nibika iyi intaelo ha busu bwenu, Timotea, mwanangu. Nizipanga izi kuyendelela ni chipolofita chiba wambwa kwako, iri kuti kupangila kuti winjile mwindwa indotu.
19 Ka yi wannan domin ka zama da bangaskiya da kyakkyawan lamiri. Wadansu mutane sun ki sauraron wannan suka yi barin bangaskiyarsu.
Uzi pange izi kuti ube mwi tumelo ni izwalo ilutu. bamwi batu baba kani izi ni kumina ka kuti lye ntumelo.
20 Kamar su Himinayus da Iskandari, wadanda na bada su ga shaidan domin su horu su koyi kin yi sabo.
Baswana sina Imenca ni Alexandere, abo vaniva tambiki kwa Satani iri kuti valutwe kusa yefula.

< 1 Timoti 1 >