< 1 Timoti 6 >

1 Bari duk wadanda ke bayi a karkashin karkiya su ga iyayengijinsu sun cancanci dukan daraja. Su yi haka domin kada a sabawa sunan Allah da koyarwarsa.
Bhona bhanu bhali emwalo ya ingurwema lwa abhagaya bhalole abhakulu bhwebhwe kwe echibhalo, bhakolege kutyo koleleki lisina lya Nyamuanga na ameigisho gasiga okufumwa.
2 Bayin da suke da iyayengiji da ke masu ba da gaskiya kada su rena su saboda su 'yan'uwa ne. A maimakon haka, su yi masu hidima da kwazo. Gama iyayengijin da suke cin ribar aikinsu masu bi ne, kaunattatu kuma. Ka koyar ka kuma bayyana wadannan abubuwa.
Abhagaya bhanu bhali na abhakulu bhebhwe bhali bhekilisha bhasiga okubhagaya kunsonga ati ni bhaili bhebhwe. Tali bhabhakolele emilimu muno. Kulwokubha bhanu abhakolelwa emilimu ni bhekilisha na bhana elyenda. Nuwiigishe no okulasha emisango jinu
3 Idan ya kasance wani na koyar da wani abu dabam bai kuma yarda da amintaciyar koyarwa ba, wato maganar Ubangijinmu Yesu Almasihu. Alal misali ba su amince da koyarwa da ke kai ga Allahntaka ba.
Akabha alio omunu undi neigisha kwo okuyabhisha na atakwikilishanya na obhutangasha bhwe echimali, bhunu bhusokele ku Yesu Kristo, na labha kalema eliigisho linu elitangasha okuja kwilamya.
4 Wannan mutum mai girman kai ne, kuma bai san komai ba. A maimakon haka, yana da matukar jayayya da gardama game da kalmomi. Wadannan kalmomi na kawo kishi, da husuma, da zage-zage, da miyagun zace-zace, da
Mbe omunu oyo kekuyala atakumenya chonachona. Kemela okusamba no okuyakana ne emisango. Emisango ejo ejibhula olwiso, obhuyombo, amafumi, okwigata ne ebhibhibhi,
5 yawan rashin jituwa tsakanin mutane masu rubabbun hankula. Sun bijire wa gaskiya. Suna tunani cewa ibada hanya ce ta yin arziki.” Ka zame daga wadannan abubuwa.
na obhusambagani bhwa bhuli mwanya agati ya abhanu abho bhanyamukile obhwenge. Abhasiga echimali, Abhatoga ati okulamya ni njila yokubhona ebhinu.
6 Yanzu bin Allah tare da dangana babbar riba ce.
Mbe intungwa yokulamya no okwiyungwa kuli na ifaida nene.
7 Gama ba mu kawo komai a duniya ba, ba zamu iya fita cikinta da komai ba.
Kunsonga chitejile na chona chona kuchalo. Nolwo chitakutula kugega chona chona okusoka kuchalo.
8 A maimakon haka, mu dangana da abinci da kuma sutura.
Kulwejo, chiyungwe ne ebhilyo na jingubho jinu chili najo.
9 To wadanda ke son zama mawadata su kan fada cikin jaraba, cikin tarko. Suna fadawa cikin abubuwan wauta da sha'awoyi masu illa da kowanne abu da ke sa mutane su dulmaya cikin lallacewa da hallaka.
Mbe bhanu bhalibhaga ne ebhinu bhaligwa mumasakwa, na mumutego. Abhagwa mubhufila bhwafu na inamba mbibhi, na muchinu chona chona chinu echikola abhanu bhawelelele mu kusingalika no okunyamuka.
10 Gama son kudi shine tushen kowacce irin mugunta. Wadansu mutane garin neman kudi sun kauce daga bangaskiya, sun kuma jawowa kansu bakin ciki mai yawa.
Kulwokubha okwenda jimpilya ni bhwambilo bhwo okwenda jimbaga jona eja amabhibhi. Abhanu bhanu abhanambalila ago, bhali kumbali ne elikilisha na abheyocha abhene kwo obhusulumbaye bhwafu.
11 Amma kai, mutumin Allah, ka guji wadannan abubuwa, ka bi adalci, ibada, aminci, kauna, jimiri, da tawali'u.
Nawe awe omunu wa Nyamuanga, nubhe kula na amagambo ago. Nulubhe obhulengelesi, lilamya, elikilisha, elyenda, okwikomesha no obhufula.
12 Ka yi fama, fama mai kyau na bangaskiya. Ka kama rai madawami da aka kira ka gare shi. A kan wannan ne ka ba da shaida a gaban shaidu masu yawa game da abin da ke da kyau. (aiōnios g166)
Nulwane obhulemo bhwekisi kulikilisha. Nugwatilile obhulame bhwa akajanende bhunu ubhilikiliwe. Kulwa injuno inu wasosishe ubhubhambasi imbele ya abhanu bhafu kulwe echinu chakisi. (aiōnios g166)
13 Ina ba ka wannan umarni a gaban Allah wanda ke rayar da dukan abubuwa, da gaban Almasihu Yesu, wanda ya fadi abin da ke gaskiya ga Bilatus Babunti.
Nakuyana echilagilo chinu imbele ya Nyamuanga, oyo kangalila ebhinu bhibhone okulama, na imbele ya Yesu Kristo, unu abhwiliye echimali echo Pontio Pilato:
14 Ka bi doka daidai, babu abin zargi har bayanuwar Ubangijinmu Yesu Almasihu.
Gwatilila echilagilo ukomee, obhutabha na amashaka, okukingila okusubha kwo Omukama weswe Yesu Kristo.
15 Allah zai nuna bayyanuwarsa a daidai lokaci- Allah, mai albarka, Makadaicin iko, Sarkin da ke sarauta, Ubangiji mai mulki.
Nyamuanga alitula abhwelu okuja kwaye ku katungu kekisi, Nyamuanga owalibhando, amanaga genyele, Omukama unu kakama, na Lata bhugenyi unu katangasha.
16 Shine kadai marar mutuwa, mai zama cikin hasken da ba ya kusantuwa. Ba wanda ke ganinsa, ko ya iya hango shi. Girma ya tabbata a gare shi da kuma madawwamin iko. Amin. (aiōnios g166)
Omwene enyele kalama akajanende, ekaye mubhwelu bhunu bhutakulebhelelwa. Ataliwo omunu unu katula okumulola nolwo okumuta muliso. Kumwene chiliwo echibhalo no obhutulo bwa akajanende. Amina. (aiōnios g166)
17 Ka gaya wa masu dukiya a cikin wannan duniya kada su daga kai, kada su sa bege ga arziki mara dawwama. Maimamakon haka, su sa begensu ga Allah wanda ke ba mu wadatar gaske domin jin dadin mu. (aiōn g165)
Nubhwile abhanibhi bhanu bhali muchalo chinu olyanu bhasiga okwikuya nolwo okutula obhwiikanyo bhwebhwe mubhunibhi, bhunu bhutali na bhusimbagililo, tali bhatule obhwiikanyo bhwebhwe ku Nyamuanga, unu kachiyana bhuli chinu echokuchikondelesha. (aiōn g165)
18 Gaya masu su yi nagarta su arzurta a ayyuka nagari, su zama masu bayarwa hannu sake.
Nubhalagilile okukola ebhyekisi, bhanibhe okusoka kubhikolwa bhyekisi, bhabhe no obhwila no okutambula abhandi.
19 Ta haka za su ajiye wa kansu harsashi mai kyau kan abin da ke zuwa domin su amshi rayuwa ta kwarai.
Munjila eyo abhebhikila ebhinu lwo omusingi mkomeye ku nsiku jinu ejija imbele, koleleki bhagwatilile obhulame bhwe echimali.
20 Timoti, ka kare abin da aka ba ka. Ka nisanci maganar wauta da gardamomin da ke sabawa juna wanda ake kira ilimi a karyace.
Timoteo, nuchilinde chinu uyabhilwe. Ikenga no obhulomelesi bhwe echifila no obhuyakani bhwa jimamba jinu ejitogwa obhumenyi kwo olubheyi.
21 Wadansu mutane suna shelar wadannan abubuwa, don haka sun kauce wa bangaskiyar. Bari alheri ya kasance tare da kai.
Abhanu abhandi abhalibhasha amagambo ganu, na bhabhulilwe elikilisha. Echigongo chibhe amwi nawe.

< 1 Timoti 6 >