< 1 Timoti 6 >
1 Bari duk wadanda ke bayi a karkashin karkiya su ga iyayengijinsu sun cancanci dukan daraja. Su yi haka domin kada a sabawa sunan Allah da koyarwarsa.
As for slaves [DOU] [who are believers, teach them that they] should consider that it is right for them to honor their masters in every way. If they do that, people will not speak (against/evil about) God [MTY] and they will not speak (against/evil about) that which [we apostles] teach, [because they will see that the slaves are being respectful of their masters].
2 Bayin da suke da iyayengiji da ke masu ba da gaskiya kada su rena su saboda su 'yan'uwa ne. A maimakon haka, su yi masu hidima da kwazo. Gama iyayengijin da suke cin ribar aikinsu masu bi ne, kaunattatu kuma. Ka koyar ka kuma bayyana wadannan abubuwa.
[Slaves] who have masters who believe [in Christ] must not be disrespectful to their masters just because their masters are fellow believers. Instead, they should serve [their masters] even better because [their masters] are fellow believers whom [God] loves and who benefit when [the slaves] serve them well. As you teach these things [to your congregation], exhort/urge [people] that they do them.
3 Idan ya kasance wani na koyar da wani abu dabam bai kuma yarda da amintaciyar koyarwa ba, wato maganar Ubangijinmu Yesu Almasihu. Alal misali ba su amince da koyarwa da ke kai ga Allahntaka ba.
Some people teach things that are different. What they teach (does not agree with/is not like) the correct teaching that our Lord Jesus Christ [taught] (OR, that is about our Lord Jesus Christ). They do not say that we should conduct our lives (in a [godly manner/] a [manner that pleases God]).
4 Wannan mutum mai girman kai ne, kuma bai san komai ba. A maimakon haka, yana da matukar jayayya da gardama game da kalmomi. Wadannan kalmomi na kawo kishi, da husuma, da zage-zage, da miyagun zace-zace, da
Such people are very proud and do not understand anything [HYP]. Instead, they abnormally/wrongly desire to [argue about unimportant] matters and about certain words. As a result, [people who listen to them] (envy [others/] to have what others have). They quarrel [with others and with one another]. They say bad things about [others. They] suspect/think that [others] have evil ([motives/reasons for doing what they do]).
5 yawan rashin jituwa tsakanin mutane masu rubabbun hankula. Sun bijire wa gaskiya. Suna tunani cewa ibada hanya ce ta yin arziki.” Ka zame daga wadannan abubuwa.
Their whole way of thinking has become completely wrong [because] they have rejected the true [doctrine/teaching]. As a result, they [mistakenly] think that (by practicing religion/by saying that they believe in God) they will gain a lot of [money].
6 Yanzu bin Allah tare da dangana babbar riba ce.
[Well, we] truly do gain great [benefit] when we conduct our lives (in a [godly manner/] a [manner that pleases God]) and we are content [with what we have].
7 Gama ba mu kawo komai a duniya ba, ba zamu iya fita cikinta da komai ba.
We brought nothing into the world [when we were born], and we cannot take anything out [of it when we die],
8 A maimakon haka, mu dangana da abinci da kuma sutura.
so if we have food and clothing, we should be satisfied with these.
9 To wadanda ke son zama mawadata su kan fada cikin jaraba, cikin tarko. Suna fadawa cikin abubuwan wauta da sha'awoyi masu illa da kowanne abu da ke sa mutane su dulmaya cikin lallacewa da hallaka.
But some people strongly desire to be rich. As a result, they [do wrong things to get money, and this will cause them to] be caught/trapped [MET] as animals get caught in traps. They foolishly desire many things, and those desires cause them to get hurt. And God will completely reject [them]!
10 Gama son kudi shine tushen kowacce irin mugunta. Wadansu mutane garin neman kudi sun kauce daga bangaskiya, sun kuma jawowa kansu bakin ciki mai yawa.
All kinds of bad things will happen to people who [PRS] desire to have a lot of money. Because some people longed for money, they have stopped believing the doctrine/teaching [that all of us believe] and they have caused themselves much grief/sadness.
11 Amma kai, mutumin Allah, ka guji wadannan abubuwa, ka bi adalci, ibada, aminci, kauna, jimiri, da tawali'u.
But as for you, who are a man who [serves God], (keep completely away from such love of money/do not be like the people who love money). Decide that you will do what is right, and that you will (be godly/do what pleases God). Decide that you will trust [God], and that you will love [others]. Endure [difficult circumstances]. Always be gentle [with people].
12 Ka yi fama, fama mai kyau na bangaskiya. Ka kama rai madawami da aka kira ka gare shi. A kan wannan ne ka ba da shaida a gaban shaidu masu yawa game da abin da ke da kyau. (aiōnios )
Try earnestly and with all your energy/strength [MET] to live in accordance with what you believe. [Continue to do your tasks well in order that] you will know for sure that you will live eternally. Remember that [God] chose you to [live with him], and that when many elders were listening you said strongly ([what you believe/that you trust in Christ]). (aiōnios )
13 Ina ba ka wannan umarni a gaban Allah wanda ke rayar da dukan abubuwa, da gaban Almasihu Yesu, wanda ya fadi abin da ke gaskiya ga Bilatus Babunti.
God, who gives life to all things, knows everything that you do. Christ Jesus also knows everything that you do. He strongly declared what was true when [he was on trial before] Pontius Pilate.
14 Ka bi doka daidai, babu abin zargi har bayanuwar Ubangijinmu Yesu Almasihu.
I command you that as you keep all that in mind, in every way you (hold fast/obey) to what Christ has commanded us [DOU]. (Hold fast/obey) to those teachings in a way that our Lord Jesus Christ cannot (criticize you about/say that what you did was wrong), until he comes again.
15 Allah zai nuna bayyanuwarsa a daidai lokaci- Allah, mai albarka, Makadaicin iko, Sarkin da ke sarauta, Ubangiji mai mulki.
[Remember that God] will cause Jesus to come again at the proper time. God is awesome! He is the only Ruler! He rules over all other people who rule!
16 Shine kadai marar mutuwa, mai zama cikin hasken da ba ya kusantuwa. Ba wanda ke ganinsa, ko ya iya hango shi. Girma ya tabbata a gare shi da kuma madawwamin iko. Amin. (aiōnios )
He is the only one who will never die, [and he lives in heaven surrounded by] light [that is so bright that] no one can approach it! He is the one whom no person has ever seen and whom no person is able to see! My desire is that all people will honor him and that he [will rule] powerfully [MTY] forever! (May it be so!/Amen!) (aiōnios )
17 Ka gaya wa masu dukiya a cikin wannan duniya kada su daga kai, kada su sa bege ga arziki mara dawwama. Maimamakon haka, su sa begensu ga Allah wanda ke ba mu wadatar gaske domin jin dadin mu. (aiōn )
Tell [the believers] who are rich here in this present world that they should not be proud, and that they should not trust in their many [possessions], because they cannot be certain [how long they will have them]. Teach them that instead of [trusting in their wealth, they should trust] in God. He is the one who generously gives us everything we have in order that we may enjoy it. (aiōn )
18 Gaya masu su yi nagarta su arzurta a ayyuka nagari, su zama masu bayarwa hannu sake.
Also, tell them that their good deeds must be as plentiful [as their money]. Specifically, they should share very generously with others [what they have].
19 Ta haka za su ajiye wa kansu harsashi mai kyau kan abin da ke zuwa domin su amshi rayuwa ta kwarai.
If they do that, [Jesus will give them a great reward. It will be as though] they are piling up [in heaven] treasure for themselves that will (be a good [basis on which they may rely] for/result in their) receiving a great reward in the future (OR, which will be [as] solid [as] the foundation [MET] [of a house]). By doing this they will experience what real life is like.
20 Timoti, ka kare abin da aka ba ka. Ka nisanci maganar wauta da gardamomin da ke sabawa juna wanda ake kira ilimi a karyace.
Timothy, faithfully proclaim/protect the true message (OR, do the work) that [Jesus] has given [to you]. (Avoid/Do not listen to) [people who want to] chatter about things that are not important to God. (Avoid/Do not listen to) [people who claim/say that they have] ‘true knowledge’ but who say things that oppose/contradict [our true teaching].
21 Wadansu mutane suna shelar wadannan abubuwa, don haka sun kauce wa bangaskiyar. Bari alheri ya kasance tare da kai.
([Keep completely away from/Reject completely]) [such teaching. Remember that] some people who claim [to have this ‘knowledge’] have stopped believing what [all of us] believe. ([I desire that/May]) [God continue to act] kindly toward you all.