< 1 Timoti 5 >

1 Kada ka tsauta wa dattijo. Sai dai ka gargade shi kamar mahaifi. Ka gargadi samari kamar 'yan'uwa.
Wasiga okulundumila omukaruka. Tali umusimbagilishe omwoyo kuti ni esomwana. Nusimbagilishe omwoyo abhasigaji kuti ni bhamula bhanyu.
2 Gargadi dattawa mata kamar iyaye mata, 'yan mata kamar 'yan'uwa mata cikin dukkan tsarki.
Usimbagilishe omwoyo abhagasi abhakokolo kuti nibha nyokomwana, na abhagasi bhanu bhachali kwikula bhabhe kuti bhayala bhanyu kwisima lyona.
3 Ka girmama gwamraye, gwamraye na gaske.
Nuyane echibhalo abhagasi abhafwilwa, bhanu bhafwiliwe chimali mali.
4 Amma gwamruwar da take da 'ya'ya ko jikoki, bari su fara nuna bangirma cikin danginsu. Bari su sakawa iya-yensu, domin Allah yana jin dadin haka.
Nawe omugasi omufwilwa akasanga ali na abhana na abhechukulu, bhasige okwamba bhakole jinu jiile okusakila emisi jebhwe. Bhakakola kutyo abhaliya abhebhusi bhebhwe na bhajaji bhwebhwe, nejo kutyo nijo ejikondelesha Nyamuanga.
5 Amma gwamruwa ta gaske da ke ita kadai, ta kafa begenta ga Allah. Kullum tana tsananta yin roke-roke da addu'o'i dare da rana.
Omugasi omusigwa ni unu asigilwe kuluyando wenyele. Omugasi nkoyo ubhwisige bhwaye bhuli ku Nyamuanga. Omwene nsiku jona atulile kwisabhwa no okulembeleja mungeta na mumwisi.
6 Amma, mace mai son zaman annashuwa ta riga ta mutu, ko da shike tana raye.
Nolwo jili kutyo, omugasi unu ekaye kwo okunyenyega afuye, nolwo kutyo kalibhata ali muwanga.
7 Kuma ka yi wa'azin wadannan al'amura donsu zama marasa abin zargi.
Mbe ulashe amagambo ganu koleleki abhanu bhasiga okwikujula.
8 Amma idan mutum bai iya biyan bukatun 'yan'uwansa ba, musamman iyalin gidansa, ya musunci bangaskiya, kuma gara marar bi da shi.
Tali omunu akabhula okusakila abhaili bhaye, muno muno abhaika owaye, omunu oyo alemele elikilisha na ni mubhibhi okukila unu atekilisishe.
9 Bari a lisafta mace gwamruwa idan ba ta kasa shekara sittin ba, matar miji daya.
Mbe omugasi unu afwiliwe omulume, andikwe muchitabho cha abhasigwa akakingya myaka makumi mukaga, na aliga atwalibhwe na mulume umwi.
10 A san ta da kyawawan ayyuka, ko ta kula da 'ya'yanta, ko tana mai karbar baki, ko mai wanke kafafun masubi, ko mai taimakon wadanda ake tsanantawa, mai naciya ga kowanne kyakkyawan aiki.
Na nibhusi bhusi abhe amenyekene ati ebhikolwa bhaye nibhyakisi, achumaga abhana, amo aliga nakumilila abhagenyi, amo aliga nosha amagulu ga abhekilisha, amo asakilaga bhanu bhaliga bhali munyako, hamo aliga nesosha kumulimu gwona gwona ogwekisi.
11 Amma game da gwamraye masu kuruciya, kada a sa su cikin lissafi. Domin idan suka fada cikin sha'awoyin jiki da ke gaba da Almasihu, sukan so su yi aure.
Nawe abhagasi abhafwila bhanu bhachalimo obhuyalakaji, utabhandika mulwandiko lwa abhagasi abhafwila. Kulwokubha bhakanambaalila ejo omubhili okutasikana na Kristo, nibhenda okutwalwa.
12 Ta wannan hanya ce sun tara wa kansu tsarguwa saboda sun tada alkawarinsu na fari.
Kunjila eyo abhengila muntambala, okubha abhatambuka okwisosha kwebhwe okwa kubhwambilo.
13 Sun saba da halin ragwanci, suna yawo gida gida. Ba zama raggwaye kawai su ka yi ba. Amma sun zama magulmata, masu shishshigi, masu karambani. Suna fadin abin da bai dace ba.
Na abhengila muntungwa yo obhulenga. Nibheinda inda bhuli nyumba. Itali ati ni bhalenga ala, tali abhabha bhalomi bha abhanu no kwiingisha mumisango ja abhandi.
14 Saboda haka ina so gwamraye masu kuruciya su yi aure, su haifi 'ya'ya, su kula da gida, domin kada a ba magabci zarafin zargin mu ga aikata mugunta.
Kulwejo anye enenda abhagasi bhanu bhachali bhatwalwe, bhebhule abhana, bhombake emisi jebhwe, koleleki chitayana omusoko omwanya ogwo okuchitonganya chikakola ebhibhi.
15 Domin wadansu sun rigaya sun kauce zuwa ga bin shaidan.
Kulwokubha abhandi bhaindukiye ku Syetani.
16 Idan wata mace mai bada gaskiya tana da gwamraye, bari ta taimakesu, don kada a nawaita wa Ikilisiya, domin Ikilisiya ta iya taimakon gwamraye na gaske.
Labha omugasi wona wona omwikilisha ekaye na abhagasi abhafwilwa, mbe nabhasakile, koleleki likanisa lyasiga okukubhwa, koleleki litule okusakila abhasigwa chimwi chimwi.
17 Dattawa wadanda suke mulki da kyau sun cancanci girmamawa ninki biyu, musamman wadanda suke aiki da kalma da kuma koyarwa.
Mbe abhakaluka bhanu abhatangasha kisi mubhayane echibhalo kwiya kabhili, muno muno bhanu abhakola emilimu jo okwiyigisha Omusango gwa Nyamuanga.
18 Gama nassi ya ce, “Kada a sa takunkumi a bakin takarkari lokacin da yake sussukar hatsi,” kuma “Ma'aikaci ya cancanci a biya shi hakinsa.”
Kulwokubha Amandiko agaika ati, “Wasiga okubhoya ing'a omunwa ukasanga niyo nitaja taja obhulo akatungu ka liula,” no omukosi we emilimu jiile okuyanwa omuyelo gwaye.”
19 Kada ka karbi zargi game da dattijo sai shaidu sun kai biyu ko uku.
Wasiga okulamila intongana yo omukaluka ukasanga bhatabhao bhamasaidi bhabhili hamo bhafu.
20 Ka tsauta wa masu zunubi gaban kowa domin sauran su ji tsoro.
Nugonye bhanu abhakola ebhibhibhi imbele ya abhejabho koleleki bhanu bhachali okukola kutyo amo bhobhaye.
21 Na umarce ka a gaban Allah, da Almasihu Yesu, da zababbun mala'iku ka kiyaye ka'idodin nan ban da hassada kuma kada ka yi komai da nuna bambanci.
Enikulagilila chimwi imbele ya Nyamuanga, na imbele ya Yesu Kristo, na bhamalaika abhasolwa, ugabhike amalagililo ganu obhutabha na solole yona yona, na utakola musango gwona gwona kwo okusolola.
22 Kada ka yi garajen dibiya wa kowa hannuwa. Kada ka yi tarayya cikin zunuban wani. Ka tsare kanka da tsabta.
Utatelakoga omunu wonawona amabhoko bhwangu bhwangu. Wasiga okwiswasha muchibhibhi cho omunu undi. Jikwiile witunje omwene ubhe wekisi.
23 Kada ka ci gaba da shan ruwa. Amma, maimakon haka ka sha ruwan inabi kadan saboda cikinka da yawan rashin lafiyarka.
Utanywaga amanji genyele. Ukasiga amanji, unywega nomulamba mutoto kulwa injuno ya inda na amalwaye gawo aga bhuli mwanya.
24 Zunuban wadansu mutane a bayyane suke, sun yi gaba da su cikin hukunci. Amma wadansu zunubansu na bin baya.
Ebhibhi bhya abhanu abhandi jili abhwelu na jimenyekene, jelabhileyo mundamu. Nawe ebhibhi ebhindi ebbhisoka inyuma.
25 Haka kuma, wadansu kyawawan ayyukansu a bayyane suke, amma wadan sun ma ba su boyuwa.
Nikwo kutyo ona, emilimu ejindi ejekisi ejimenyekana bhwangu, nawe nolwo ejindi jitakwiseleka.

< 1 Timoti 5 >