< 1 Timoti 2 >

1 Don haka da farko dai, Ina roko a yi roke-roke da addu'o'i, da yin roko domin jama, a dukka, da ba da godiya, a yi haka domin dukkan mutane,
Hakwina bulyo cha matangilo, Ni mi susuweza kuti inkupo, intapelo, kulapelela, ni bwitumelo zi pangwegirwe vantu vonse,
2 domin sarakuna da dukkan masu mulki, domin mu yi zaman salama da rayuwa a natse cikin Allahntaka da daraja.
ku malena ni vonse vena mwi nkamayiso, njokuti twikale mwi nkozo ni vuhalo vu ntontwele mwi nzila ya chilumeli ni butokwa bwako.
3 Wannan yana da kyau da karbuwa a gaban Allah mai cetonmu.
Ichi chi lotu mi chitamwirwe ha vusu bwa Ireeza muhazi wetu.
4 Yana so dukkan mutane su sami ceto, su kai ga sanin gaskiya.
Usaka kuti vantu vonse va hazwe mi veze kukwi ziva vuniti.
5 Domin Allah daya ne, Matsakanci kuma daya ne, tsakanin Allah da mutum, wannan mutum Almasihu Yesu ne.
Kakuti kwina Ireeza yenke, ni muzimanini yenke fela wa Ireza ni wa vantu, mukwame Kreste Jesu.
6 Ya bada kansa fansa domin kowa, domin shaida a daidaitaccen lokaci.
Ava litambiki iye mwine kuva ntifo ku vantu vonse, sina kuva vupaki he nako iswanera.
7 Sabo da wannan dalilin, aka sa ni kaina, na zama mai shelar bishara da manzo. Gaskiya nake fada. Ba karya nake yi ba. Ni mai koyarwa ne na al'ummai cikin gaskiya da kuma imani.
Chowu mulero, Ime, ni mwine, niva pangiwa muwambi ni muapositola. Nimi wambila initi. kani chengi. ni muluti we chisi mwi ntumelo ni mwiniti.
8 Saboda haka, ina so maza da ke a kowanne wuri suyi addu'a, kuma suna daga hannuwa masu tsarki a sama ba tare da fushi da gardama ba.
Chobulyo, ni saka vakwame vonse muzivaka zonse va lapele cho kunyemuna mayanza a jolola ni kusena vu vengi kapa kukanana.
9 Kazalika, ina so mata su sa kayan da ya cancanta, da adon da ya dace da kamun kai. Kada su zama masu kitson gashi da zinariya da azurfa da tufafi masu tsada.
sina vulyo, Nisaka vakulwakazi vakuzwata zi zavalo zina hande, va liwonde ni kuli vakanya. kanji va hosi i sunki zo kuwula kapa igauda ni zizwato zi dula.
10 Ina so su sa tufafin da ya cancanci matan da ke rayuwar Allahntaka ta wurin kyawawan ayyuka.
Nisaka kuti va zwate zi voneka hande za vakulwakazi va tondeza zintu za Ireza kuya che misevezi milotu.
11 Mace ta koya cikin natsuwa da saukin kai a cikin komai.
Mukulwakazi uswanela kuli tuta na tontwere ni mukukwi chilira.
12 Ban ba da izini mace ta koyar ko ta nuna iko a kan namiji ba, amma ta zauna da natsuwa.
Kani zuminini mukwalwakazi ku ruta kapa kuha mulawo hewulu lyo mukwame, kono kuhala mu ntotwele.
13 Adamu ne aka fara halitta, kafin Hauwa'u.
Njaho Adama ava tangwa ku vumbwa, njikwiza eva.
14 Ba Adamu ne aka yaudara ba, amma macen ce aka yaudara cikin laifi.
Mi Adama kena va chengwa, kono mukulwakazi ava chengwa kuhitilira ni ku panga chivi.
15 Duk da haka, zata sami ceto ta wurin haifuwar 'ya'ya, idan suka ci gaba cikin bangaskiya, da kauna da tsarki da sahihiyar zuciya.
niha kuva vulyo, kahazwe cho kupuluha vana, haiva ni va zwila havusu mwi ntumelo ni mwi rato niku jolozwa ni muhupulo u hupula hande.

< 1 Timoti 2 >