< 1 Tessalonikawa 1 >

1 Bulus, Sila, da Timoti zuwa ga Ikilisiyar Tassalonikawa cikin Allah Uba da Ubangiji Yesu Almasihu. Alheri da Salama su kasance a gare ku.
Paulusi, Silvanus, ni Timotea ku nkereke i vena Matesolonika mwe Ireza Ishetu ni Simwine Jesu Keresite. Chishemo ni nkozo zive nenwe.
2 Kullum muna bada godiya ga Allah domin ku dukka, kamar yadda muke ambaton ku a addu'o'in mu.
Inako yonse tuha vu itumero kwa Ireza chenu mwense, chi tu mi sumpa mu ntapero.
3 Muna tunawa da ku ba fasawa a gaban Allahn mu da Ubanmu kuma ayyukanku na bangaskiya, da kauna. Da hakurin bege na abinda ke gaba cikin Ubangijinmu Yesu Almasihu.
Tu zeza cha ku sa siya havusu vwa Ireza wetu ni Isi mitendo yenu ye ntumero, mutendo ye rato, ni kuliverera kwe nsepo kwa ku vusu mwa Simwine wetu Jesu Keresite.
4 'Yan'uwa kaunatattu na Allah, Mun san kiran ku,
Mizwale va sakiiwa kwa Ireza, twizi ku sumpwa kwenu,
5 yadda bishararmu ta zo gare ku ba ta magana kadai ba, amma da iko, ta wurin Ruhu Mai Tsarki, haka kuma tawurin tabbatarwa. Ta haka kuma, kun san irin mutanen da muke acikin ku kuma domin ku.
mu iveziri ivangeli yetu kwenu isiñi mu liinzwi feela, kono hape ni mu maata, mu Luhoho lu Jolola, ni mu initifazo tota. Mu nzila iswana, nemwe hape mufuta nzi wa vantu mutu ve kalile mu kati kenu ke vaka lyenu.
6 Kun zama masu koyi da mu da kuma Ubangiji, kamar yadda kuka karbi kalmar cikin tsanani mai yawa da murna tawurin Ruhu Mai Tsaki.
Mu va sanduki valikanyisi vetu ni vwa Simwine, sina ha muva tambuli liinzwi cha vukukutu ni nyakalalo izwa ku Luhuho lu Jolola.
7 Sakamakon haka, kuka zama abin misali ga dukkan wadanda ke Makidoniya da na Akaya wadanda suka bada gaskiya.
Ku mamani mani mu va sanduki mutala ku vonse mwa Sedoniya ni Achiya va zumina.
8 Gama daga gare kune maganar Allah ta bazu ko ina, ba kuwa Makidoniya da Akaya kadai ba. A maimako, har ma zuwa ko ina bangaskiyarku cikin Allah ta kai. Don haka, bama bukatar muce maku komai.
Mukuti kuzwa kwenu liinzwi lya Ireza li va lili hanze, mi insiñi feela mwa Masedoniya ni Achiya. Konohe, ni ku chimwi ni chimwi civaka i ntumero yenu mwa Ireza mu iva hiti. Ma mani mani, katu suni ku wamba cimwi.
9 Domin su da kansu suna bada labarin irin zuwan mu gare ku. Suna fadin yadda kuka juyo ga Allah daga bautar gumaka don ku bautawa Allah mai rai.
Kakuli avo vene va viha mwiziro u tu vena mukati kenu. Va mu rwilwa mu mu veziri kwa Ireza kuzwa ku siswaniso ku tendera yo hala ni we niti Ireza.
10 Suna bayyana cewa kuna jiran bayyanar Dansa daga sama, wanda ya tasar daga matattu. Wannan shine Yesu, wanda ya 'yantad da mu daga fushi mai zuwa.
Va viha kuti mu lindire Mwanakwe kuzwa kwi wulu, yava vuusi ku va fwire. Uzu nji Jesu, u lukulula iswe ku vukali vu kezite.

< 1 Tessalonikawa 1 >