< 1 Bitrus 1 >

1 Bitrus, manzon Yesu Almasihu, zuwa ga zababbu wadanda suke baki, a warwatse cikin Buntus, Galatiya, kappadokiya, Asiya, da Bitiniya.
پَنْتَ-گالاتِیا-کَپَّدَکِیا-آشِیا-بِتھُنِیادیشیشُ پْرَواسِنو یے وِکِیرْنَلوکاح
2 Bisa ga rigasanin Allah Uba, Ta wurin tsarkakewar Ruhu, zuwa biyayya da yayyafar jinin Yesu Almasihu. Alheri da salama su yawaita a gareku.
پِتُرِیشْوَرَسْیَ پُورْوَّنِرْنَیادْ آتْمَنَح پاوَنینَ یِیشُکھْرِیشْٹَسْیاجْناگْرَہَنایَ شونِتَپْروکْشَنایَ چابھِرُچِتاسْتانْ پْرَتِ یِیشُکھْرِیشْٹَسْیَ پْریرِتَح پِتَرَح پَتْرَں لِکھَتِ۔ یُشْمانْ پْرَتِ باہُلْیینَ شانْتِرَنُگْرَہَشْچَ بھُویاسْتاں۔
3 Albarka ga Allah Uban Ubangijinmu Yesu Almasihu. Ta wurin jinkansa mai girma, ya maya haihuwarmu zuwa bege mai rai ta wurin tashin Yesu Almasihu daga matattu.
اَسْماکَں پْرَبھو رْیِیشُکھْرِیشْٹَسْیَ تاتَ اِیشْوَرو دھَنْیَح، یَتَح سَ سْوَکِییَبَہُکرِپاتو مرِتَگَنَمَدھْیادْ یِیشُکھْرِیشْٹَسْیوتّھانینَ جِیوَنَپْرَتْیاشارْتھَمْ اَرْتھَتو
4 Zuwa gado marar lalacewa, marar baci, ba kuma zai kode ba. Wanda aka kebe a sama dominku.
کْشَیَنِشْکَلَنْکامْلانَسَمْپَتِّپْراپْتْیَرْتھَمْ اَسْمانْ پُنَ رْجَنَیاماسَ۔ سا سَمْپَتِّح سْوَرْگے سْماکَں کرِتے سَنْچِتا تِشْٹھَتِ،
5 Ku da ikon Allah ya kiyaye ta wurin bangaskiya domin ceto wanda za'a bayyana a karshen zamanai.
یُویَنْچیشْوَرَسْیَ شَکْتِتَح شیشَکالے پْرَکاشْیَپَرِتْرانارْتھَں وِشْواسینَ رَکْشْیَدھْوے۔
6 Cikin wannan kuna murna da yawa, duk da ya ke ya zama wajibi gare ku yanzu ku yi bakin ciki, a cikin jarabobi iri iri.
تَسْمادْ یُویَں یَدْیَپْیانَنْدینَ پْرَپھُلّا بھَوَتھَ تَتھاپِ سامْپْرَتَں پْرَیوجَنَہیتوح کِیَتْکالَپَرْیَّنْتَں ناناوِدھَپَرِیکْشابھِح کْلِشْیَدھْوے۔
7 Wannan kuwa da nufin a iske aunawar bangaskiyarku ne, bangaskiyar da tafi zinariya daraja, wadda takan lalace ko da an gwada ta da wuta. Wannan ya faru domin bangaskiyan nan taku ta jawo maku yabo da girma da daukaka a bayyanuwar Yesu Almasihu.
یَتو وَہْنِنا یَسْیَ پَرِیکْشا بھَوَتِ تَسْماتْ نَشْوَرَسُوَرْنادَپِ بَہُمُولْیَں یُشْماکَں وِشْواسَرُوپَں یَتْ پَرِیکْشِتَں سْوَرْنَں تینَ یِیشُکھْرِیشْٹَسْیاگَمَنَسَمَیے پْرَشَںسایاح سَمادَرَسْیَ گَورَوَسْیَ چَ یوگْیَتا پْراپْتَوْیا۔
8 Wanda kuke kauna, ko da yake baku ganshi ba. Ko da yake baku ganinsa yanzu, duk da haka kun bada gaskiya gare shi murnar da ku ke yi kwarai da farin ciki wanda tafi gaban a fadi cike da daukaka.
یُویَں تَں کھْرِیشْٹَمْ اَدرِشْٹْواپِ تَسْمِنْ پْرِییَدھْوے سامْپْرَتَں تَں نَ پَشْیَنْتوپِ تَسْمِنْ وِشْوَسَنْتو نِرْوَّچَنِییینَ پْرَبھاوَیُکْتینَ چانَنْدینَ پْرَپھُلّا بھَوَتھَ،
9 Kuna karbar sakamakon bangaskiyarku, ceton rayukanku.
سْوَوِشْواسَسْیَ پَرِنامَرُوپَمْ آتْمَناں پَرِتْرانَں لَبھَدھْوے چَ۔
10 Annabawan da su ka yi annabcin ceton da ya zama naku su ka yi bidassa suka bincike kuma da himma.
یُشْماسُ یو نُگْرَہو وَرْتَّتے تَدْوِشَیے یَ اِیشْوَرِییَواکْیَں کَتھِتَوَنْتَسْتے بھَوِشْیَدْوادِنَسْتَسْیَ پَرِتْرانَسْیانْویشَنَمْ اَنُسَنْدھانَنْچَ کرِتَوَنْتَح۔
11 Sun nemi su san ko wanene da kuma kowanne lokaci ne Ruhun Almasihu da ke cikinsu yake bayyana ma su. Wannan ya faru ne sa'adda yake gaya ma su tun da wuri game da shan wahalar Almasihu da kuma daukakar da zata biyo baya.
وِشیشَتَسْتیشامَنْتَرْوّاسِی یَح کھْرِیشْٹَسْیاتْما کھْرِیشْٹے وَرْتِّشْیَمانانِ دُحکھانِ تَدَنُگامِپْرَبھاوَنْچَ پُورْوَّں پْراکاشَیَتْ تینَ کَح کِیدرِشو وا سَمَیو نِرَدِشْیَتَیتَسْیانُسَنْدھانَں کرِتَوَنْتَح۔
12 An kuwa bayyana wa annabawan cewa ba kansu suke hidimtawa ba, amma ku suke yi wa hidima. Wannan shine abin da suke yi game da abin da aka rigaya aka gaya maku, ta wurin wadanda da Ruhu mai Tsarki ya bishe su. Wanda aka aiko daga sama. Wadannan sune abubuwan da mala'iku ma suka yi marmarin a bayyana masu.
تَتَسْتَے رْوِشَیَیسْتے یَنَّ سْوانْ کِنْتْوَسْمانْ اُپَکُرْوَّنْتْییتَتْ تیشاں نِکَٹے پْراکاشْیَتَ۔ یاںشْچَ تانْ وِشَیانْ دِوْیَدُوتا اَپْیَوَنَتَشِرَسو نِرِیکْشِتُمْ اَبھِلَشَنْتِ تے وِشَیاح سامْپْرَتَں سْوَرْگاتْ پْریشِتَسْیَ پَوِتْرَسْیاتْمَنَح سَہایّادْ یُشْمَتْسَمِیپے سُسَںوادَپْرَچارَیِترِبھِح پْراکاشْیَنْتَ۔
13 Domin wannan fa ku natsu. Ku yi dammara a hankalinku. Ku kafa begenku sarai akan alherin da za'a kawo maku a lokacin bayyanuwar Yesu Almasihu.
اَتَایوَ یُویَں مَنَحکَٹِبَنْدھَنَں کرِتْوا پْرَبُدّھاح سَنْتو یِیشُکھْرِیشْٹَسْیَ پْرَکاشَسَمَیے یُشْماسُ وَرْتِّشْیَمانَسْیانُگْرَہَسْیَ سَمْپُورْناں پْرَتْیاشاں کُرُتَ۔
14 Kamar 'ya'ya masu biyyaya, kada ku biyewa sha'awoyinku na da a zamanin jahilcinku.
اَپَرَں پُورْوِّییاجْنانَتاوَسْتھایاح کُتْسِتابھِلاشاناں یوگْیَمْ آچارَں نَ کُرْوَّنْتو یُشْمَداہْوانَکارِی یَتھا پَوِتْرو سْتِ
15 Amma yadda shi wanda ya kira ku mai tsarki ne, kuma ku zama da tsarki cikin dukkan al'amuranku.
یُویَمَپْیاجْناگْراہِسَنْتانا اِوَ سَرْوَّسْمِنْ آچارے تادرِکْ پَوِتْرا بھَوَتَ۔
16 Domin a rubuce yake, “Ku zama da tsarki, gama ni mai tsarki ne.”
یَتو لِکھِتَمْ آسْتے، یُویَں پَوِتْراسْتِشْٹھَتَ یَسْمادَہَں پَوِتْرَح۔
17 Idan ku na kira bisa gare shi “Uba” shi wanda yake hukuntawa ba da tara ba, amma gwar-gwadon aikin kowane mutum, sai kuyi zaman bakuncinku da tsoro da bangirma.
اَپَرَنْچَ یو وِناپَکْشَپاتَمْ ایکَیکَمانُشَسْیَ کَرْمّانُسارادْ وِچارَں کَروتِ سَ یَدِ یُشْمابھِسْتاتَ آکھْیایَتے تَرْہِ سْوَپْرَواسَسْیَ کالو یُشْمابھِ رْبھِیتْیا یاپْیَتاں۔
18 Kun san cewa ba da azurfa ko zinariya mai lalacewa aka fanshe ku ba, daga halinn wauta da kuka gada daga wurin iyayenku.
یُویَں نِرَرْتھَکاتْ پَیترِکاچاراتْ کْشَیَنِییَے رُوپْیَسُوَرْنادِبھِ رْمُکْتِں نَ پْراپْیَ
19 Maimakon haka an fanshe ku da jinin Almasihu mai daraja, marar aibu kamar na dan rago.
نِشْکَلَنْکَنِرْمَّلَمیشَشاوَکَسْییوَ کھْرِیشْٹَسْیَ بَہُمُولْیینَ رُدھِرینَ مُکْتِں پْراپْتَوَنْتَ اِتِ جانِیتھَ۔
20 An zabi Almasihu tun kafin kafawar duniya, amma a karshen zamanu ya bayyanu a gare ku.
سَ جَگَتو بھِتِّمُولَسْتھاپَناتْ پُورْوَّں نِیُکْتَح کِنْتُ چَرَمَدِنیشُ یُشْمَدَرْتھَں پْرَکاشِتو بھَوَتْ۔
21 Ku da kuka bada gaskiya ga Allah ta wurinsa, wanda ya tashe shi daga matattu ya kuma bashi daukaka domin bangaskiyarku da begenku su kasance cikin Allah.
یَتَسْتینَیوَ مرِتَگَناتْ تَسْیوتّھاپَیِتَرِ تَسْمَے گَورَوَداتَرِ چیشْوَرے وِشْوَسِتھَ تَسْمادْ اِیشْوَرے یُشْماکَں وِشْواسَح پْرَتْیاشا چاسْتے۔
22 Da shike kun tsarkake rayukanku cikin biyayyar ku ga gaskiya zuwa ga sahihiyar kauna ta 'yan'uwa, sai ku kaunaci junanku da zuciya mai gaskiya.
یُویَمْ آتْمَنا سَتْیَمَتَسْیاجْناگْرَہَنَدْوارا نِشْکَپَٹایَ بھْراترِپْریمْنے پاوِتَمَنَسو بھُوتْوا نِرْمَّلانْتَحکَرَنَیح پَرَسْپَرَں گاڈھَں پْریمَ کُرُتَ۔
23 da shike an sake hai'huwarku ba daga iri mai lalacewa ba amma daga iri marar rubewa, ta wurin maganar Allah wadda take rayuwa ta kuma dawwama. (aiōn g165)
یَسْمادْ یُویَں کْشَیَنِییَوِیرْیّاتْ نَہِ کِنْتْوَکْشَیَنِییَوِیرْیّادْ اِیشْوَرَسْیَ جِیوَنَدایَکینَ نِتْیَسْتھایِنا واکْیینَ پُنَرْجَنْمَ گرِہِیتَوَنْتَح۔ (aiōn g165)
24 Gama “dukkan jiki kamar ciyawa yake, dukkan darajarsa kuwa kamar furen ciyawa take. Ciyawa takan yi yaushi, furenta ya kan yankwane ya fadi,
سَرْوَّپْرانِی ترِنَیسْتُلْیَسْتَتّیجَسْترِنَپُشْپَوَتْ۔ ترِنانِ پَرِشُشْیَتِ پُشْپانِ نِپَتَنْتِ چَ۔
25 amma maganar Ubangiji tabbatacciya ce har abada. “Wannan ita ce maganar bishara wadda akayi maku wa'azinta.” (aiōn g165)
کِنْتُ واکْیَں پَریشَسْیانَنْتَکالَں وِتِشْٹھَتے۔ تَدیوَ چَ واکْیَں سُسَںوادینَ یُشْماکَمْ اَنْتِکے پْرَکاشِتَں۔ (aiōn g165)

< 1 Bitrus 1 >