< 1 Bitrus 1 >
1 Bitrus, manzon Yesu Almasihu, zuwa ga zababbu wadanda suke baki, a warwatse cikin Buntus, Galatiya, kappadokiya, Asiya, da Bitiniya.
Bitrus una ka dure ka Yeso vana Asere, uhuna andesa azauka we wazi ageno, wa samara anyimo ubulus uGalatiya, Ukappadokiya u asiya, na ubitiniya.
2 Bisa ga rigasanin Allah Uba, Ta wurin tsarkakewar Ruhu, zuwa biyayya da yayyafar jinin Yesu Almasihu. Alheri da salama su yawaita a gareku.
Barki utuba urusa Ugomo Asere, ahira ukpico ubibe ba Asere, uhana utarsa utize nan uJamka umaye ma Yeso vana Asere.
3 Albarka ga Allah Uban Ubangijinmu Yesu Almasihu. Ta wurin jinkansa mai girma, ya maya haihuwarmu zuwa bege mai rai ta wurin tashin Yesu Almasihu daga matattu.
Ukalum ahira aco Ugomo Asetre. ahira uhem umeme udang, ma gamirka uyo uru uhana u inko riba ikaba avai, ahira uhira uYeso vana Asere ahira uwono.
4 Zuwa gado marar lalacewa, marar baci, ba kuma zai kode ba. Wanda aka kebe a sama dominku.
Uhana ukomi uru corno me, uzatu corsino me, uda sarki ba. Uge sa a inko uni Asesere.
5 Ku da ikon Allah ya kiyaye ta wurin bangaskiya domin ceto wanda za'a bayyana a karshen zamanai.
Barki unu bari Asere, ma tarsa uni inka dure barki ubura ande sa adi bezi we umasirka unee.
6 Cikin wannan kuna murna da yawa, duk da ya ke ya zama wajibi gare ku yanzu ku yi bakin ciki, a cikin jarabobi iri iri.
Anyimo agino me izina apuru arum kan, vat in ani ya cukuno gas ahira ashi me ana me iwuzi apuru abiti anyimo umasiza sasas.
7 Wannan kuwa da nufin a iske aunawar bangaskiyarku ne, bangaskiyar da tafi zinariya daraja, wadda takan lalace ko da an gwada ta da wuta. Wannan ya faru domin bangaskiyan nan taku ta jawo maku yabo da girma da daukaka a bayyanuwar Yesu Almasihu.
Awoza ani me barki amansa u inko iriba ishe ini, winko iriba ugesa utiki bicofo unu balbal, be gesa bidi corno inka a masa bini unu ran. Agini me acukuno ani me uhungu shi ni nonzo nan nu bari nan ninonzo uganiya u aye Yeso vana Asere.
8 Wanda kuke kauna, ko da yake baku ganshi ba. Ko da yake baku ganinsa yanzu, duk da haka kun bada gaskiya gare shi murnar da ku ke yi kwarai da farin ciki wanda tafi gaban a fadi cike da daukaka.
De sa ya hem in me, ya cukuno da ya, ira meba, ya cukuno ida hira shi me ana ba, vat in ani me ya nya iriba ahira ameme apuru arum me sa izini nan apuru arum agesa atiki ni kara inguna abuki imyinci in ninonzo.
9 Kuna karbar sakamakon bangaskiyarku, ceton rayukanku.
Izinu kabisa ukalum u inko iriba ishi, ubura uti cukun tishi.
10 Annabawan da su ka yi annabcin ceton da ya zama naku su ka yi bidassa suka bincike kuma da himma.
Ana kadura ka Asere sa wa boo tize tibura sawa cukuno ushi wa tarsa ttini wa gamara in ni kara.
11 Sun nemi su san ko wanene da kuma kowanne lokaci ne Ruhun Almasihu da ke cikinsu yake bayyana ma su. Wannan ya faru ne sa'adda yake gaya ma su tun da wuri game da shan wahalar Almasihu da kuma daukakar da zata biyo baya.
Wa nyara wa rusi nani kondi uya uganiya une bibe be Asere sa bira anyimo awe me bi boo we. Agino me achni uganiya sa mazinu boo uwe dibe abanga asa ani rere ni vana Asere nan ni nonzo sani eze ina dumo.
12 An kuwa bayyana wa annabawan cewa ba kansu suke hidimtawa ba, amma ku suke yi wa hidima. Wannan shine abin da suke yi game da abin da aka rigaya aka gaya maku, ta wurin wadanda da Ruhu mai Tsarki ya bishe su. Wanda aka aiko daga sama. Wadannan sune abubuwan da mala'iku ma suka yi marmarin a bayyana masu.
Akuri abuki ana kadura ka Asere inu guna azo ace awe ani wazinu bara ba, barkishe wani wazinu wuza me. Igino me ine ini imum besa wazinu wuza barki imumn sa amu buka shi. Ahira ande sa bibe bi lau ba tarsa in we. Bi ge a tuma bini usuro Asesere. Tigino me tinetini timumu sa ahana akadura ka Asere wa nyari abezi we.
13 Domin wannan fa ku natsu. Ku yi dammara a hankalinku. Ku kafa begenku sarai akan alherin da za'a kawo maku a lokacin bayyanuwar Yesu Almasihu.
Barki ani me wunami iriba ishew tirziza ashi me seke. Inko iriba ishi lau ahira imumu iriri sa adi eh shini uganiya vaye uYeso vana ubura uru.
14 Kamar 'ya'ya masu biyyaya, kada ku biyewa sha'awoyinku na da a zamanin jahilcinku.
Kasi ahana aninonzo, kati itarsi in mei ma aje mu dati uganiya u zatu urusa shi me.
15 Amma yadda shi wanda ya kira ku mai tsarki ne, kuma ku zama da tsarki cikin dukkan al'amuranku.
Barki desa ma tiuta shi mazi lau, shime cukuno anu a lau, anyimon a timumu ti shi vat.
16 Domin a rubuce yake, “Ku zama da tsarki, gama ni mai tsarki ne.”
Barki anyeteke ani me, “cukuno ni anu a lau, barki mi izi lau.”
17 Idan ku na kira bisa gare shi “Uba” shi wanda yake hukuntawa ba da tara ba, amma gwar-gwadon aikin kowane mutum, sai kuyi zaman bakuncinku da tsoro da bangirma.
Inka itisa ahira am “Aco” ugesa mazi unu iso utize sarki uzawa, barki ibinani ikatuma ka konde uya unu, se iwuzi ticukum tini geno inbiyau nanu bizi ubari.
18 Kun san cewa ba da azurfa ko zinariya mai lalacewa aka fanshe ku ba, daga halinn wauta da kuka gada daga wurin iyayenku.
Rusa ni unu guna azo imbi coto bi bal-bal nani bi wal-wal bi, corno me bini abura shinai ba, ahira iriba ihana ishi sa ya kabi ahira aco ushi me.
19 Maimakon haka an fanshe ku da jinin Almasihu mai daraja, marar aibu kamar na dan rago.
Barki ani me ane ani a kabin duru in maye ma vana Asere ma riri, mu zatu uma dini ka ma vana ubi tam.
20 An zabi Almasihu tun kafin kafawar duniya, amma a karshen zamanu ya bayyanu a gare ku.
Azauka vana Asere dati u tuba unee, uhana umara unee madi bezi ahira ashime.
21 Ku da kuka bada gaskiya ga Allah ta wurinsa, wanda ya tashe shi daga matattu ya kuma bashi daukaka domin bangaskiyarku da begenku su kasance cikin Allah.
Shi sa ya nya mu riba ahira Asere ahira ameme, desa ahirza iwono ma kuru ma nya me ni nonzo barki u inko iriba ishi me nan unyarga ushi acukuno anyimo Asere.
22 Da shike kun tsarkake rayukanku cikin biyayyar ku ga gaskiya zuwa ga sahihiyar kauna ta 'yan'uwa, sai ku kaunaci junanku da zuciya mai gaskiya.
Ya cukuno ya kpico ticukun tishi me anyimo utarsa utize ya ira kadura uhana usu uni henu, wuna usu ace ashi me ini riba ikadure.
23 da shike an sake hai'huwarku ba daga iri mai lalacewa ba amma daga iri marar rubewa, ta wurin maganar Allah wadda take rayuwa ta kuma dawwama. (aiōn )
In ani akuru anyozo shi azo ahira isana icorizino me ba ahira atize ta Asere ti ge sa ti zin inka katuma ku zatu mara. (aiōn )
24 Gama “dukkan jiki kamar ciyawa yake, dukkan darajarsa kuwa kamar furen ciyawa take. Ciyawa takan yi yaushi, furenta ya kan yankwane ya fadi,
Barki “vat ni pum kasi tikpe tini, vat uri umeme kasi iburi ukpe uni. Ti kpe tidi tiro, iburi me idi wa irizizi.
25 amma maganar Ubangiji tabbatacciya ce har abada. “Wannan ita ce maganar bishara wadda akayi maku wa'azinta.” (aiōn )
Barki ani me tize me tize ta Asere Kadure kani uhana. Agino ani tize ta Aserte sa azinu busa ushi. (aiōn )