< 1 Bitrus 5 >

1 Ina yiwa dattawan da ke cikinku gargadi, ni da nike dan'uwanku dattijo, mashaidin shan wuyar Almasihu, ni kuma mai samun rabo ne daga cikin daukakar daza a bayyana.
کھْرِیشْٹَسْیَ کْلیشاناں ساکْشِی پْرَکاشِشْیَمانَسْیَ پْرَتاپَسْیاںشِی پْراچِینَشْچاہَں یُشْماکَں پْراچِینانْ وِنِیییدَں وَدامِ۔
2 Saboda haka na gargade ku dattawa, kuyi kiwon garken Allah dake tare da ku. Ku kula da su, ba a kan dole ba, amma domin kuna son yin haka, bisa ga yin Allah. Ku kula da su, ba don cin ribar banza ba amma sabo da yardar rai.
یُشْماکَں مَدھْیَوَرْتِّی یَ اِیشْوَرَسْیَ میشَورِنْدو یُویَں تَں پالَیَتَ تَسْیَ وِیکْشَنَں کُرُتَ چَ، آوَشْیَکَتْوینَ نَہِ کِنْتُ سْویچّھاتو نَ وَ کُلوبھینَ کِنْتْوِچّھُکَمَنَسا۔
3 Kada ku zama kamar masu iko akan mutanen dake hannunku, amma ku zama abin koyi ga garken.
اَپَرَمْ اَںشانامْ اَدھِکارِنَ اِوَ نَ پْرَبھَوَتَ کِنْتُ ورِنْدَسْیَ درِشْٹانْتَسْوَرُوپا بھَوَتَ۔
4 Sa'adda za a bayyana Sarkin Makiyaya zaku karbi rawanin da darajarsa bata dushewa.
تینَ پْرَدھانَپالَکَ اُپَسْتھِتے یُویَمْ اَمْلانَں گَورَوَکِرِیٹَں لَپْسْیَدھْوے۔
5 Hakannan, ku kuma samari kuyi biyayya ga dattawa. Dukanku kuyi damara da tawali'u, kuna bauta wa juna, domin Allah ya na tsayayya da mai girman kai, amma yana yiwa masu tawali'u alheri.
ہے یُوانَح، یُویَمَپِ پْراچِینَلوکاناں وَشْیا بھَوَتَ سَرْوّے چَ سَرْوّیشاں وَشِیبھُویَ نَمْرَتابھَرَنینَ بھُوشِتا بھَوَتَ، یَتَح،آتْمابھِمانِلوکاناں وِپَکْشو بھَوَتِیشْوَرَح۔ کِنْتُ تینَیوَ نَمْریبھْیَح پْرَسادادْ دِییَتے وَرَح۔
6 Saboda haka ku kaskantar da kanku karkashin hannuwan Allah mai iko duka domin ya daukaka ku a madaidecin lokaci.
اَتو یُویَمْ اِیشْوَرَسْیَ بَلَوَتْکَرَسْیادھو نَمْرِیبھُویَ تِشْٹھَتَ تینَ سَ اُچِتَسَمَیے یُشْمانْ اُچِّیکَرِشْیَتِ۔
7 Ku jibga masa duk taraddadin zuciyarku, domin yana kula da ku.
یُویَں سَرْوَّچِنْتاں تَسْمِنْ نِکْشِپَتَ یَتَح سَ یُشْمانْ پْرَتِ چِنْتَیَتِ۔
8 Ku natsu, ku zauna a fadake. Magabcinku, ibilis, kamar zaki mai ruri yana zazzagawa, yana neman wanda zai cinye.
یُویَں پْرَبُدّھا جاگْرَتَشْچَ تِشْٹھَتَ یَتو یُشْماکَں پْرَتِوادِی یَح شَیَتانَح سَ گَرْجَّنَکارِی سِںہَ اِوَ پَرْیَّٹَنْ کَں گْرَسِشْیامِیتِ مرِگَیَتے،
9 Ku yi tsayayyiyar gaba da shi. Ku yi karfi cikin bangaskiyarku. Ku sani fa abokan tarayyarku da suke cikin duniya suna jimrewa da shan wuyan nan irin taku.
اَتو وِشْواسے سُسْتھِراسْتِشْٹھَنْتَسْتینَ سارْدّھَں یُدھْیَتَ، یُشْماکَں جَگَنِّواسِبھْراترِشْوَپِ تادرِشاح کْلیشا وَرْتَّنْتَ اِتِ جانِیتَ۔
10 Bayan shan wuyarku na dan lokaci kadan, Allah mai alheri mara iyaka, wanda ya kiraye ku zuwa ga madawwamiyar daukakarsa cikin Almasihu, zai kammalaku, ya kafa ku, ya kuma karfafa ku. (aiōnios g166)
کْشَنِکَدُحکھَبھوگاتْ پَرَمْ اَسْمَبھْیَں کھْرِیشْٹینَ یِیشُنا سْوَکِییانَنْتَگَورَوَدانارْتھَں یوسْمانْ آہُوتَوانْ سَ سَرْوّانُگْراہِیشْوَرَح سْوَیَں یُشْمانْ سِدّھانْ سْتھِرانْ سَبَلانْ نِشْچَلاںشْچَ کَروتُ۔ (aiōnios g166)
11 Mulki ya tabbata a gare shi har abada abadin. Amin. (aiōn g165)
تَسْیَ گَورَوَں پَراکْرَمَشْچانَنْتَکالَں یاوَدْ بھُویاتْ۔ آمینْ۔ (aiōn g165)
12 Na amince da Sila amintaccen dan'uwa ne, kuma na rubuto maku a takaice ta hannunsa. Ina yi maku gargadi ina kuma shaida maku cewa abin da na rubuto alherin Allah ne na hakika. Ku kafu a cikinsa.
یَح سِلْوانو (مَنْیے) یُشْماکَں وِشْواسْیو بھْراتا بھَوَتِ تَدْواراہَں سَںکْشیپینَ لِکھِتْوا یُشْمانْ وِنِیتَوانْ یُویَنْچَ یَسْمِنْ اَدھِتِشْٹھَتھَ سَ ایویشْوَرَسْیَ سَتْیو نُگْرَہَ اِتِ پْرَمانَں دَتَّوانْ۔
13 Ita matar da ta ke a Babila zababbiya tare da ku, ta na gaisheku, da Markus, dana, yana gaisheku.
یُشْمابھِح سَہابھِرُچِتا یا سَمِتِ رْبابِلِ وِدْیَتے سا مَمَ پُتْرو مارْکَشْچَ یُشْمانْ نَمَسْکارَں ویدَیَتِ۔
14 Ku gai da juna da sumbar kauna. Salama ta tabbata a gare ku dukanku da ke cikin Almasihu.
یُویَں پْریمَچُمْبَنینَ پَرَسْپَرَں نَمَسْکُرُتَ۔ یِیشُکھْرِیشْٹاشْرِتاناں یُشْماکَں سَرْوّیشاں شانْتِ رْبھُویاتْ۔ آمینْ۔

< 1 Bitrus 5 >