< 1 Bitrus 3 >
1 Haka ku kuma da kuke matan aure, kuyi biyayya da na ku mazajen, domin in har wadansunsu basa biyayya da maganar Allah, halin matansu ya shawo kansu ba tare da magana ba,
ہے یوشِتَح، یُویَمَپِ نِجَسْوامِناں وَشْیا بھَوَتَ تَتھا سَتِ یَدِ کیچِدْ واکْیے وِشْواسِنو نَ سَنْتِ تَرْہِ | |
2 Domin sun ga tsattsakan halinku da ladabinku.
تے وِناواکْیَں یوشِتامْ آچارینارْتھَتَسْتیشاں پْرَتْیَکْشینَ یُشْماکَں سَبھَیَسَتِیتْواچاریناکْرَشْٹُں شَکْشْیَنْتے۔ | |
3 Haka ma adonku kar ya zama na kwalliyar waje kitson kai, kayan zinariya ko tufafi masu kawa.
اَپَرَں کیشَرَچَنَیا سْوَرْنالَنْکارَدھارَنونَ پَرِچّھَدَپَرِدھانینَ وا یُشْماکَں واہْیَبھُوشا نَ بھَوَتُ، | |
4 Amma bari adon ya zama na mutum na cikin zuciya, kuma adon ya zama kyan nan marar dushewa, na kamun kai da natsatsen ruhu, wanda yake da daraja a gaban Allah.
کِنْتْوِیشْوَرَسْیَ ساکْشادْ بَہُمُولْیَکْشَماشانْتِبھاواکْشَیَرَتْنینَ یُکْتو گُپْتَ آنْتَرِکَمانَوَ ایوَ۔ | |
5 Haka tsarkakan mata su ka yi ado kamar haka. Suka dogara ga Allah suka yi biyayya ga mazajensu.
یَتَح پُورْوَّکالے یاح پَوِتْرَسْتْرِیَ اِیشْوَرے پْرَتْیاشامَکُرْوَّنْ تا اَپِ تادرِشِیمیوَ بھُوشاں دھارَیَنْتْیو نِجَسْوامِناں وَشْیا اَبھَوَنْ۔ | |
6 Ta haka Saratu ta yi biyayya ga Ibrahim ta kira shi “ubangiji”. Yanzu ku 'ya'yantane in dai kun yi aiki nagari, idan kuma ba ku ji tsoron wahala ba.
تَتھَیوَ سارا اِبْراہِیمو وَشْیا سَتِی تَں پَتِماکھْیاتَوَتِی یُویَنْچَ یَدِ سَداچارِنْیو بھَوَتھَ وْیاکُلَتَیا چَ بھِیتا نَ بھَوَتھَ تَرْہِ تَسْیاح کَنْیا آدھْوے۔ | |
7 Kamar yadda na fada wa matan aure haka ma mazaje, ku zauna da mata da sanin su raunana ne abokan tarayya ne na karbar baiwar rayuwa. Ku dinga yin haka domin a rika jin addu'oinku.
ہے پُرُشاح، یُویَں جْنانَتو دُرْبَّلَتَرَبھاجَنَیرِوَ یوشِدْبھِح سَہَواسَں کُرُتَ، ایکَسْیَ جِیوَنَوَرَسْیَ سَہَبھاگِنِیبھْیَتابھْیَح سَمادَرَں وِتَرَتَ چَ نَ چیدْ یُشْماکَں پْرارْتھَناناں بادھا جَنِشْیَتے۔ | |
8 Daga karshe, dukanku ku hada hankulanku, ku zama masu juyayi, masu kauna kamar 'yan'uwa, masu taushin zuciya, masu tawali'u.
وِشیشَتو یُویَں سَرْوَّ ایکَمَنَسَح پَرَدُحکھَے رْدُحکھِتا بھْراترِپْرَمِنَح کرِپاوَنْتَح پْرِیتِبھاواشْچَ بھَوَتَ۔ | |
9 Kada ku rama mugunta da mugunta ko zagi da zagi. A maimakon haka ku cigaba da sa albarka, gama sabili da haka ne musamman aka kiraye ku, domin ku gaji albarka.
اَنِشْٹَسْیَ پَرِشودھینانِشْٹَں نِنْدایا وا پَرِشودھینَ نِنْداں نَ کُرْوَّنْتَ آشِشَں دَتَّ یَتو یُویَمْ آشِرَدھِکارِنو بھَوِتُماہُوتا اِتِ جانِیتھَ۔ | |
10 “Wanda duk yake so ya more a rayuwarsa ya kuma ga kwanaki masu alheri, to fa, ya kame harshen sa daga mugunta da lebensa daga maganganun yaudara.
اَپَرَنْچَ، جِیوَنے پْرِییَمانو یَح سُدِنانِ دِدرِکْشَتے۔ پاپاتْ جِہْواں مرِشاواکْیاتْ سْوادھَرَو سَ نِوَرْتَّییتْ۔ | |
11 Ya rabu da mugunta ya aikata abin da ke nagari. Bari ya nemi zaman salama ya kuma dimanceta.
سَ تْیَجیدْ دُشْٹَتامارْگَں سَتْکْرِیانْچَ سَماچَریتْ۔ مرِگَیانَشْچَ شانْتِں سَ نِتْیَمیوانُدھاوَتُ۔ | |
12 Idanun Ubangiji suna duban adalai, kunnuwansa kuma suna sauraron roke rokensu. Amma fuskar Ubangiji tana gaba da masu aikata mugunta.”
لوچَنے پَرَمیشَسْیونْمِیلِتے دھارْمِّکانْ پْرَتِ۔ پْرارْتھَنایاح کرِتے تیشاح تَچّھروتْرے سُگَمے سَدا۔ کْرودھاسْیَنْچَ پَریشَسْیَ کَداچارِشُ وَرْتَّتے۔ | |
13 Wanene ya isa ya cuce ku idan kun himmatu ga yin abin da ke nagari?
اَپَرَں یَدِ یُویَمْ اُتَّمَسْیانُگامِنو بھَوَتھَ تَرْہِ کو یُشْمانْ ہِںسِشْیَتے؟ | |
14 Amma idan kuna shan wuya saboda adalci, ku masu albarka ne. Kada ku ji tsoron abin da su ke tsoro. Kada ku damu.
یَدِ چَ دھَرْمّارْتھَں کْلِشْیَدھْوَں تَرْہِ دھَنْیا بھَوِشْیَتھَ۔ تیشامْ آشَنْکَیا یُویَں نَ بِبھِیتَ نَ وِنْکْتَ وا۔ | |
15 Maimakon haka, ku kebe Ubangiji a cikin zukatanku cewa shi mai tsarki ne. Kullum ku zauna da shiri domin ku amsa wa mai tambayar ku dalilin sa begenku ga Allah. Amma fa kuyi haka tare da tawali'u da bangirma.
مَنوبھِح کِنْتُ مَنْیَدھْوَں پَوِتْرَں پْرَبھُمِیشْوَرَں۔ اَپَرَنْچَ یُشْماکَمْ آنْتَرِکَپْرَتْیاشایاسْتَتّوَں یَح کَشْچِتْ پرِچّھَتِ تَسْمَے شانْتِبھِیتِبھْیامْ اُتَّرَں داتُں سَدا سُسَجّا بھَوَتَ۔ | |
16 Ku zama da tsatsakan lamiri domin mutanen da ke zargin rayuwarku mai kyau cikin Almasihu, su ji kunya domin suna maganar gaba da ku kamar ku mugaye ne.
یے چَ کھْرِیشْٹَدھَرْمّے یُشْماکَں سَداچارَں دُوشَیَنْتِ تے دُشْکَرْمَّکارِنامِوَ یُشْماکَمْ اَپَوادینَ یَتْ لَجِّتا بھَوییُسْتَدَرْتھَں یُشْماکَمْ اُتَّمَح سَںویدو بھَوَتُ۔ | |
17 Ya fi kyau, a sha wuya akan aiki nagari, idan nufin Allah ne, da a sha wuya sabili da mugun aiki.
اِیشْوَرَسْیابھِمَتادْ یَدِ یُشْمابھِح کْلیشَح سوڈھَوْیَسْتَرْہِ سَداچارِبھِح کْلیشَسَہَنَں وَرَں نَ چَ کَداچارِبھِح۔ | |
18 Almasihu ya sha wahala sau daya tak sabili da zunubai. Shi da ya ke mai adalci ya sha wahala domin mu marasa adalci, domin ya kawo mu ga Allah. Aka kashe shi cikin jiki, amma aka rayar da shi cikin Ruhu.
یَسْمادْ اِیشْوَرَسْیَ سَنِّدھِمْ اَسْمانْ آنیتُمْ اَدھارْمِّکاناں وِنِمَیینَ دھارْمِّکَح کھْرِیشْٹو پْییکَکرِتْوَح پاپاناں دَنْڈَں بھُکْتَوانْ، سَ چَ شَرِیرَسَمْبَنْدھے مارِتَح کِنْتْواتْمَنَح سَمْبَنْدھے پُنَ رْجِیوِتو بھَوَتْ۔ | |
19 A Ruhu ne, ya je ya yi wa'azi ga ruhohin da ke a yanzu cikin kurkuku.
تَتْسَمْبَنْدھے چَ سَ یاتْراں وِدھایَ کارابَدّھانامْ آتْمَناں سَمِیپے واکْیَں گھوشِتَوانْ۔ | |
20 Sun yi rashin biyayya ne sa'adda hakurin Allah yake jiransu a lokacin Nuhu a zamanin sassaka jirgin ruwa, sai Allah ya tsirar da mutane kalilan wato rayuka takwas daga cikin ruwa.
پُرا نوہَسْیَ سَمَیے یاوَتْ پوتو نِرَمِییَتَ تاوَدْ اِیشْوَرَسْیَ دِیرْگھَسَہِشْنُتا یَدا وْیَلَمْبَتَ تَدا تےناجْناگْراہِنوبھَوَنْ۔ تینَ پوتونالْپےرْتھادْ اَشْٹاویوَ پْرانِنَسْتویَمْ اُتِّیرْناح۔ | |
21 Wannan kwatancin baftismar da take cetonmu yanzu ne, ba kamar ta wanke Dauda daga jiki ba, sai dai ta rokon Allah da lamiri mai kyau ta wurin tashin Yesu Almasihu daga matattu.
تَنِّدَرْشَنَنْچاوَگاہَنَں (اَرْتھَتَح شارِیرِکَمَلِنَتایا یَسْتْیاگَح سَ نَہِ کِنْتْوِیشْوَرایوتَّمَسَںویدَسْیَ یا پْرَتَجْنا سَیوَ) یِیشُکھْرِیشْٹَسْیَ پُنَرُتّھانینیدانِیمْ اَسْمانْ اُتّارَیَتِ، | |
22 Ya hau sama. Yana dama ga Allah. Mala'iku, da mulkoki da masu iko dole su yi masa biyayya.
یَتَح سَ سْوَرْگَں گَتْویشْوَرَسْیَ دَکْشِنے وِدْیَتے سْوَرْگِییَدُوتاح شاسَکا بَلانِ چَ تَسْیَ وَشِیبھُوتا اَبھَوَنْ۔ | |

A Dove is Sent Forth from the Ark