< 1 Bitrus 3 >
1 Haka ku kuma da kuke matan aure, kuyi biyayya da na ku mazajen, domin in har wadansunsu basa biyayya da maganar Allah, halin matansu ya shawo kansu ba tare da magana ba,
Khunjila iye umwe mwi vadala mnogiwa ukhuhuma khuvagosi vinyo yumwe pakhuva avange vavo savalipokhile, ilimenyu ukhugendela, khulwikho lwa vadala vavene viwesya ukhukwegiwa panjila ya limenyu,
2 Domin sun ga tsattsakan halinku da ladabinku.
Ulwa khuva vavo vene viva valolile emivele gyieyo iminonu paninie ni elisima.
3 Haka ma adonku kar ya zama na kwalliyar waje kitson kai, kayan zinariya ko tufafi masu kawa.
Eye yavombekhe msite ukhwelemba khu nji— ukhutiva injwele ifinu ifya lutalama avu emwenda, egya makhe pamba.
4 Amma bari adon ya zama na mutum na cikin zuciya, kuma adon ya zama kyan nan marar dushewa, na kamun kai da natsatsen ruhu, wanda yake da daraja a gaban Allah.
Lino ivombekhage mgati munumbula, nukhwongelela, nuvunonu wa vudekhedekhe wa numbula uvulinigalama pamiho ga Nguluve.
5 Haka tsarkakan mata su ka yi ado kamar haka. Suka dogara ga Allah suka yi biyayya ga mazajensu.
Ulwakhuva avadala avavalanche, vaelembile mbile vavo khu njela eye. Vale nulwedikho mugati mwa Nguluve vavadwadaga avalume vavo.
6 Ta haka Saratu ta yi biyayya ga Ibrahim ta kira shi “ubangiji”. Yanzu ku 'ya'yantane in dai kun yi aiki nagari, idan kuma ba ku ji tsoron wahala ba.
Khunjela eye uSara ampulikhe Ibrahimu nukhumwilanga, uyu vigosi vango umwe lino mulivana va mwene. Ingave yumuvomba amanonu nukhusita ukhudwada amavivi.
7 Kamar yadda na fada wa matan aure haka ma mazaje, ku zauna da mata da sanin su raunana ne abokan tarayya ne na karbar baiwar rayuwa. Ku dinga yin haka domin a rika jin addu'oinku.
Khunjila yeyeyo umwe vagosi, munogiwa ukhutama na vadala venyo mulumanya ukhuta avene valiasi vadala vapepe mungavamanye avene, ukhuta vuvi vuvipokhela avayeto ava luding'ulelo. Ulwa wuumi muvombage ewo ulusayo wenyo lusite ukhusigeuwa ukhusigiwa.
8 Daga karshe, dukanku ku hada hankulanku, ku zama masu juyayi, masu kauna kamar 'yan'uwa, masu taushin zuciya, masu tawali'u.
Munogiwa mwivoni muve nuvufumbwe vumo, uvulenikisa, ulugano ukhuva lukololwe uvudekhedekhe, na vanyakesa.
9 Kada ku rama mugunta da mugunta ko zagi da zagi. A maimakon haka ku cigaba da sa albarka, gama sabili da haka ne musamman aka kiraye ku, domin ku gaji albarka.
Usite ukhuhomba uvuvivi nu uvuvivi. Elidosi khwa lidosi mwendelele ukusaya, ukhuva mwalangiwe lusayo.
10 “Wanda duk yake so ya more a rayuwarsa ya kuma ga kwanaki masu alheri, to fa, ya kame harshen sa daga mugunta da lebensa daga maganganun yaudara.
Uvikhiva ikhukhugana nukhulola isikhu enonu alusigele ululimi lwa mwene pamavivi nimolomo ukhunchova.
11 Ya rabu da mugunta ya aikata abin da ke nagari. Bari ya nemi zaman salama ya kuma dimanceta.
Apendukhe nu khugalekha amavivi ukhuvomba agavile manonu. Alonde amani nu khukonga.
12 Idanun Ubangiji suna duban adalai, kunnuwansa kuma suna sauraron roke rokensu. Amma fuskar Ubangiji tana gaba da masu aikata mugunta.”
Amiho ga Baba gikhumbona ugolofu imbulukhutu cha mwene ukupulikha inyesayo nza mwene. Amiho ga baba lelevunge na avivomba imbivi.”
13 Wanene ya isa ya cuce ku idan kun himmatu ga yin abin da ke nagari?
Veru uvikneva ikhuva ikhuvalemanza, ingave mkhu linogwa elinonu?
14 Amma idan kuna shan wuya saboda adalci, ku masu albarka ne. Kada ku ji tsoron abin da su ke tsoro. Kada ku damu.
Mugave pavu yelweli mutesekha msite ukhudwada gala uguvi dwada avene. Mlekhe ukhuva na masyakha.
15 Maimakon haka, ku kebe Ubangiji a cikin zukatanku cewa shi mai tsarki ne. Kullum ku zauna da shiri domin ku amsa wa mai tambayar ku dalilin sa begenku ga Allah. Amma fa kuyi haka tare da tawali'u da bangirma.
Mumbikhe uKlisite munumbula nzenyo, uvugolofu khela sekhe muvie miho. Emisekhe gwoni muvemikho, ukhumbula umunu ua uvaavenzaga emisekhe gwoni ukumbula umunu uveavechaga. uvikhuva vunza khekhi mulenu luhuvelo kha Nguluve. Muvombage ewo nekhisa nu lwemekho.
16 Ku zama da tsatsakan lamiri domin mutanen da ke zargin rayuwarku mai kyau cikin Almasihu, su ji kunya domin suna maganar gaba da ku kamar ku mugaye ne.
Mvenzage ni nyivonelo inonu ukhuta avanu ukhuta avanu avidokha emitamelo gyenyo iminonu mwa Klisite vafwe isoni ulwa khuva viezova vunge khunge kuwimwe ukha mwale vavomba mbivi.
17 Ya fi kyau, a sha wuya akan aiki nagari, idan nufin Allah ne, da a sha wuya sabili da mugun aiki.
Lunonu finzo, ingave uNguluve inogwa ukhuta mkuvelage khu mbombo inonu, mulekhe ukhukuvelwa ni mbombo imbivi.
18 Almasihu ya sha wahala sau daya tak sabili da zunubai. Shi da ya ke mai adalci ya sha wahala domin mu marasa adalci, domin ya kawo mu ga Allah. Aka kashe shi cikin jiki, amma aka rayar da shi cikin Ruhu.
UKlisite vope akuvilwe khamo ukhukongana runongwa imbivi. Umwene vealenilweli akuvilwe ukhukongana nufue, twitwale vuvule elweli ukhuta atukheleke ufue kwa Nguluve. Afuile khembili humbe apeliwe mwumi mwa mepo.
19 A Ruhu ne, ya je ya yi wa'azi ga ruhohin da ke a yanzu cikin kurkuku.
Ukhukongana nu mepo alutile nukhu chilumbelela imemopo chincho lino nchelimbukungwa.
20 Sun yi rashin biyayya ne sa'adda hakurin Allah yake jiransu a lokacin Nuhu a zamanin sassaka jirgin ruwa, sai Allah ya tsirar da mutane kalilan wato rayuka takwas daga cikin ruwa.
Sanchilikhukonga sanchilikhuva nuvudwadwa sanchale nuvu dwadwa vu uNguluve vuulwiyumilineno lwa Nguluve vulugulela usekhe gwa nwakha isikhu inchuyajengiwa gwa eNguluve pu, uNguluve avapo khile avanu vadebe vale, nane ukhuhuma mulwongomencho lwa magasi.
21 Wannan kwatancin baftismar da take cetonmu yanzu ne, ba kamar ta wanke Dauda daga jiki ba, sai dai ta rokon Allah da lamiri mai kyau ta wurin tashin Yesu Almasihu daga matattu.
Ekhi khihwani khya ubatizo ulolukhuvapokha umwe lino sayehwanine, ndukhusukha uvuvivi, ukhuhuma mumbeimbeli, lino yiva nduludovo lwa nyivonelo inonu khwa Nguluve, ukhugendela mmbuni chukekha wa Yesu Klisite.
22 Ya hau sama. Yana dama ga Allah. Mala'iku, da mulkoki da masu iko dole su yi masa biyayya.
Umwene alekhirookho ikha khundwpo ikha Nguluve. Alutile khukhanya avasuhwa nu vuvaha. na makha avasuhwa, nuvuvaha na makha fidwadage.