< 1 Yohanna 1 >

1 Abin nan da yake tun daga farko, wanda muka ji, wanda muka gani da idanunmu, wanda muka gani hannuwanmu suka kama, a wajen maganar rai.
Chilya chinu chaliga chiliwo okusoka bhusimuka-chilya chinu chonguywe, chilya chinu chalolele kwa meso geswe, chilya chinu chabhwene, na chinu amabhoko geswe gachigwatile-okulubhana no musango gwo bhuanga.
2 Ran kuwa aka baiyyana shi, muka gani, muka bada shaida, muka gaya maku labarin rai na har abada, wanda da yake a wurin Uba, aka kuma sanar da mu. (aiōnios g166)
No bhuanga bhulya bhwakolelwe kwo kumenyekana abhwelu, na nichibhulola, no kubhubhambalila, no kubhalasisha obhuanga bhwa kajanende, bhunu bhwaliga ku Lata na nibhukolwa kumenyekana kweswe. (aiōnios g166)
3 Wannan da muka gani muka ji muka baku labari, domin kuyi zumunci da mu, zumuncinmu kuwa tare da Uba yake da Dansa Yesu Almasihu.
Chilya chinu chalolele no kuchungwa echichikumusha kwemwe one, koleleki ati mutule okubhanyasha amwi neswe, no bhulangi bhweswe amwi na Lata no mwana waye Yesu Kristo.
4 Haka nan, muna rubuta maku wadannan abubuwa domin farin cikinmu ya cika.
Na echibhandikila emisango jinu emwe koleleki ati obhulosi bhweswe bhukumile.
5 Wannan shi ne sakon da muka ji daga wurinsa mu kuwa muka sanar da ku: Allah haske ne a wurinsa kuwa babu duhu ko kadan.
Gunu Nigwo omusango gunu chonguywe okusoka kwaye no kubhalasisha: Nyamuanga ni bhwelu na munda yaye chitalimo chisute na katyali.
6 Idan mun ce muna zumunci da shi kuma muna tafiya cikin duhu, muna yin karya kuma bama aikata gaskiya.
Alabha chikaika ati chili no bhusangi nage kenu nichilibhatila mu chisute, chaliga na chitakukola je chimali.
7 Amma idan muna tafiya cikin haske kamar yadda yake cikin haske, muna zumunci da juna, jinin Yesu Dansa ya wankemu daga dukka zunubi.
Mbe nawe chikalibhatila mu bhwelu lwa kutyo ali mu bhwelu, echisangila eswe abhene kwa bhene, na insagama ya Yesu Kristo, eyo mwana waye eichesha okusoka mu bhibhibhi bhyona.
8 Idan mun ce bamu da zunubi, muna rudin kanmu kenan, ba kuma gaskiya a cikinmu.
Alabha chikaika ati chitana bhibhibhi, echijiga-jiga weswe abhene, ne chimali chitachilimo eswe.
9 Amma idan mun fadi zunubanmu, shi mai aminci ne, mai adalci da zai gafarta mana zunubanmu, ya kuma wankemu daga dukkan rashin adalci.
Mbe nawe chikata ebhibhibhi bhyeswe, mwenene ni mwiikanyibhwa na mulengelesi okuchiswalilila ebhibhibhi bhyeswe no kuchesha na mabhibhi gona.
10 Idan mun ce bamu yi zunubi ba, mun mai da shi makaryaci kenan, maganarsa kuma bata cikinmu.
Chikaika ati chichali kukola bhibhibhi, echimukola mwenene kubha mulimi, no musango gwaye gutachilimo kweswe.

< 1 Yohanna 1 >