< 1 Yohanna 5 >

1 Duk Wanda ya gaskata Yesu shine Almasihu haifaffe na Allah ne. Kuma duk wanda ya kaunaci uba ya kaunaci dan da uban ya haifa.
J'hoj'hioha j'he ikiera kuj'ha Yesu ndo Kristu ahogoliki ni K'yara. Na j'hoj'hioha j'haan'ganili muene ambaj'he ahomili kwa tata pia akabhagana bhana munu.
2 Haka muka sani muna kaunar 'ya'yan Allah: yayin da muka kaunaci Allah, kuma muka aikata umarninsa.
Kwa e'le tumanyili kuj'ha tubhaganili bhana bha K'yara— patukan'gana K'yara ni kutekelasya amri syake.
3 Wannan itace kaunar Allah, cewa mu kiyaye umarninsa. Domin umarninsa ba masu nawaitawa bane.
Naha ndo kyatukan'gana K'yara kwa kusikamula Amri syake mbepe.
4 Duk wanda yake haifaffe na Allah yakan yi nasara da duniya. Wannan itace nasarar da ta rinjayi duniya, wato bangaskiyarmu.
kwa kuj'ha kila j'ha ahogoliki nu K'yara akabhushinda bhulimwengu. Na obho ndo bhushindi bhwa kubhushinda bhulimwengu, imani j'hitu.
5 Wanene wannan mai nasara da duniya? Sai dai wanda ya gaskata Yesu Dan Allah ne.
Niani j'ha abhushindi bhulimwengu? Ndo j'hola j'ha ij'hamini kuj'ha Yesu ndo muana ghwa K'yara.
6 Wannan shine wanda yazo ta wurin ruwa da jini: Yesu Almasihu. Ya zo ba ta wurin ruwa kadai ba, amma ta wurin ruwa da jini.
O'j'ho ndo j'haahadili kwa masi ni muasi- Yesu Kristu. Ahidili lepi kwa masi tu bali kwa masi ni muasi.
7 Domin akwai uku wadanda suke bada shaida:
Kwa kuj'ha bhaj'he bhadatu bhabhashuhudili.
8 Ruhu, da ruwa, da kuma jini. Wadannan ukun kuwa manufarsu daya ce.
Roho, masi ni muasi. Abha bhadatu bhikakubaliana. (Zingatilai: Malobhi agha “Tata, Lilobhi, ni Roho Mtakatifu” ghibhonekana lepi mu nakala sinofu sya muandi).
9 Idan mun karbi shaidar mutane, shaidar Allah ta fi girma. Wannan ita ce shaidar Allah, wato ya bada shaida akan Dansa.
Kama twikabhaj'ham'belela bhushuhuda bhwa bhanadamu bhushuhuda bhwa K'yara ndo mmbaha kuliko obho- kwa kujha aj'he nabhu bhushuhuda kuhusiana nu mwanabhe.
10 Wanda ya gaskata da Dan Allah shaidar tana nan tare da shi. Duk wanda bai bada gaskiya ga Allah ba, ya mai da shi makaryaci kenan, domin bai gaskata da shaidar da Allah ya bayar game da Dansa ba.
Muene j'haikamwamini mwana ghwa K'yara aj'he ni bhushuhuda mugati mwake muene. Na j'hej'hioha j'haabelili kumwamini K'yara am'bombali kuj'ha n'desi, kwa kuj'ha abhwaminilepi bhushuhuda ambabho K'yara abhulatili kup'hetela mwanabhe.
11 Wannan ita ce shaida: Allah ya bamu rai madawwami, wannan rai kuwa yana cikin Dansa. (aiōnios g166)
Ni bhushuhuda ndo obho— kuj'ha K'yara atupele bhusima bhwa milele, ni bhusima obho bhuj'hele mugati mwa Mwanabhe. (aiōnios g166)
12 Duk wanda yake da Dan, yana da rai. Duk wanda ba shida Dan Allah kuwa bashi da rai.
J'ha aj'he nu mwanabhe aj'he ni bhusima. Na g'haabeli kuj'ha nu mwanabhe aj'helepi ni bhusima.
13 Na rubuto maku wannan ne don ku tabbata kuna da rai madawwami—a gare ku wadanda suka gaskata da sunan Dan Allah. (aiōnios g166)
Nibhalembili agha ili mbwesiagha kumanya kuj'ha muj'henabhu bhusima bhwa milele— Muenga j'ha mwikuera mu lihina lya mwana ghwa K'yara. (aiōnios g166)
14 Wannan shine gabagadin da muke da shi a gabansa, wato, in mun roki kome bisa ga nufinsa, zai ji mu.
Na obho ndo bhujasiri bhwa tujhe nabhu pa mihu pa muene, kuj'ha Kama tus'okuli k'henu kyokyoha k'hela sawasawa ni mapenzi ghake, akatup'heleka.
15 Haka kuma, in mun san yana jinmu—Duk abin da mu ka rokeshi—mun sani muna da duk abin da muka roka daga gare shi.
Na Kama tumenye kuj'ha akatup'heleka— kyokyoha kyatukans'oma, tumanyili kuj'ha tuj'he naku kyatuns'omili.
16 Idan wani ya ga dan'uwansa ya yi zunubin da bai kai ga mutuwa ba, sai yayi masa addu'a, Allah kuwa zai ba shi rai. Ina nufin wadanda suka yi zunubin da bai kai ga mutuwa ba. Akwai zunubin da yake kai wa ga mutuwa: Ban ce a yi addu'a domin wannan ba.
Kama twikabhaj'ham'belela bhushuhuda bhwa bhanadamu bhushuhuda bhwa K'yara ndo mmbaha kuliko obho- kwa kujha aj'he nabhu bhushuhuda kuhusiana nu mwanabhe. Muene j'haikamwamini mwana ghwa K'yara aj'he ni bhushuhuda mugati mwake muene. Na j'hej'hioha j'haabelili kumwamini K'yara am'bombali kuj'ha n'desi, kwa kuj'ha abhwaminilepi bhushuhuda ambabho K'yara abhulatili kup'hetela mwanabhe.
17 Dukkan rashin adalci, zunubi ne, amma akwai zunubin da bai kai ga mutuwa ba.
18 Mun sani kowanne haiffafe daga wurin Allah ba ya yin zunubi. Amma wanda ke haifaffe daga wurin Allah, ya kan kare shi, mugun nan kuwa ba zai iya yi masa illa ba.
Tumanyili j'ha kuj'ha j'haahogoliki nu K'yara ibhomba lepi sambi. Bali j'haahogoliki nu K'yara itunzibhwa nu muene salama daima, ni j'hola mwovu ibhwesyalepi kumdhuru.
19 Mun sani mu na Allah ne, mun kuma sani dukkan duniya tana hannun mugun nan.
Tumanyili kuj'ha tete ni bha K'yara na tumanyili kuj'ha bhulimwengu bhuoha bhuj'hele pasi pa bhutawala bhwa j'hola mwovu.
20 Amma mun sani Dan Allah yazo, kuma ya bamu fahimta, domin mu san wanda yake shi ne mai gaskiya. Haka kuma muna cikin wannan wanda shine gaiskiya, kuma cikin Dansa Yesu Almasihu. Shine Allah na gaskiya, da kuma rai na har abada. (aiōnios g166)
Lakini tumanyili kuj'ha mwana ghwa K'yara ahidili na atupelili bhujuzi, kuj'ha tummanyili muene j'haaj'hele ghwa bhukweli na kwamba tujhele mugati mwa muene j'haaj'hele ghwa bhukweli, hata kwa mwanabhe Yesu Kristu. Ni K'yara ghwa bhukweli ni bhusima bhwa milele. (aiōnios g166)
21 'Ya'ya, ku tsare kanku daga bautar gumaka.
Bhana bhapenzi, mkij'hepusiaghe ni lisanamu.

< 1 Yohanna 5 >