< 1 Yohanna 3 >

1 Dubi irin kaunar da Allah ya bamu, har da za a kira mu 'ya'yan Allah, haka muke kuwa. Saboda wannan dalili ne duniya bata san muba, saboda bata san shi ba.
Behold what love has given to us the Father, that children of God we may be called — (and we are! *NO*) Because of this the world not knows (us, *NK(O)*) because not it knew Him.
2 Kaunatattu, yanzu mu 'ya'yan Allahne, kuma ba a bayyana mana yadda zamu zama ba tukuna, mun sani sa'adda Almasihu zai bayyana, zamu zama kamarsa, domin zamu ganshi kamar yadda yake.
Beloved, now children of God are we, and not yet has been revealed what we will be; We know (now *k*) that when He shall appear, like Him we will be, for we will behold Him even as He is.
3 Dukkan wanda yake da wannan bege game da gidan gobe ya kan tsarkake kansa, kamar yadda shima yake da tsarki.
And everyone who is having hope this in Him purifies himself even as He pure is.
4 Dukkan wanda yaci gaba da yin zunubi yana ketare shari'a kenan. Gama zunubi ketare shari'a ne.
Everyone who is committing sin also lawlessness commits, and sin is lawlessness.
5 Kun sani Almasihu ya bayyana domin ya dauke zunubai ne. Kuma a cikinsa babu zunubi.
And you know that He appeared so that the sins (of us *K*) He may take away, and sin in Him not there is.
6 Ba wanda zai kasance a cikinsa da zai cigaba da yin zunubi. Ba wanda zai ci gaba da aikata zunubi da zai ce ya sanshi, ko kuma ya ganshi.
Anyone in Him abiding not sins; anyone who is sinning not has seen Him nor has he known Him.
7 'Ya'yana kaunatattu, kada ku bari kowa ya baudar da ku, wanda yake aikata adalci shi adali ne, kamar yadda Almasihu yake adali.
(little children, *NK(o)*) no one should lead astray you; who are practicing righteousness righteous is even as He righteous is.
8 Wanda yake aikata zunubi na ibilis ne, gama ibilis yayi zunubi tun daga farko. Dalilin haka ne Dan Allah ya bayyana, domin ya rushe ayyukan ibilis.
The [one] practicing sin of the devil is, because from [the] beginning the devil has been sinning. For this [reason] was revealed the Son of God so that He may destroy the works of the devil.
9 Duk wanda aka haife shi daga Allah ba ya yin zunubi, saboda irin Allah na cikinsa. Ba zaya iya ci gaba da yin zunubi ba domin an haife shi daga wurin Allah.
Anyone who born of God sin not practices, because seed of Him in him abides; and not he is able to continue sinning, because of God he has been born.
10 Ta haka ne ake bambanta 'ya'yan Allah da 'ya'yan ibilis. Dukkan wanda baya aikata adalci ba na Allah bane; haka kuma wanda ba ya kaunar dan'uwansa.
Through this manifest are the children of God and the children of the devil. Anyone not practicing righteousness not is of God, and also the [one] not loving the brother of him;
11 Domin wannan shine sakon da kuka ji tun daga farko: cewa mu kaunaci junanmu,
For this is the message that you have heard from [the] beginning that we may love one another;
12 ba kamar Kayinu ba wanda yake na shaidan kuma ya kashe dan'uwansa. Me yasa ya kashe shi? Saboda ayyukansa miyagu ne, na dan'uwansa kuma masu adalci ne.
not even as Cain [who] of the evil [one] was and he slew the brother of him; And because of what he slayed him? Because the works of him evil were, those however of the brother of him righteous.
13 Kada kuyi mamaki 'yan'uwana, idan duniya ta ki ku.
(And *n*) not do be surprised, brothers (of mine *K*) if hates you the world.
14 Mun sani mun ratsa mutuwa zuwa cikin rai, saboda muna kaunar 'yan'uwa. Dukkan wanda ba ya yin kauna, shi matacce ne.
We ourselves know that we have passed from death to life, because we love [our] brothers; The [one] not loving (the brother *K*) abides in death.
15 Dukkan wanda yake kin dan'uwansa, mai kisan kai ne. Kun kuma sani babu rai na har abada a cikin mai kisankai. (aiōnios g166)
Everyone who is hating the brother of him a murderer is; and you know that any murderer not has life eternal in (him *NK(o)*) abiding. (aiōnios g166)
16 Ta wurin haka muka san kauna, da ya ke Almasihu ya bayar da ransa saboda mu. Mu ma ya kamata mu bada ranmu saboda 'yan'uwamu.
By this we have known love because He for us the life of Him laid down; and we ourselves ought for [our] brothers [our] lives (to lay down. *N(k)O*)
17 Amma duk wanda yake da kayan duniya, ya ga dan'uwansa cikin bukata, kuma bai ji tausayinsa ba, ta yaya kaunar Allah ke cikinsa?
Who[ever] now maybe may have the goods of the world and may see the brother of him need having and he may close up the heart of him from him, how the love of God abides in him?
18 'Ya'yana kaunatattu, kada muyi kauna ta fatar baki kawai, amma muyi aikin kauna da gaskiya.
Little children (of mine *K*) not we may love in word nor in tongue but in action and in truth.
19 Ta wurin haka mun sani mu masu gaskiya ne kuma mun tabbatar da zuciyarmu a gabansa.
And by this (we will know *N(k)O*) that of the truth we are and before Him we will assure (heart *N(k)O*) of us,
20 Gama idan zuciyarmu bata kayar damu ba, Allah ya fi zuciyarmu girma, kuma yana sane da kome.
that if shall condemn [us] our heart, that greater than is the God of the heart of us and He knows all things.
21 Kaunatattu, idan zuciyarmu bata kashe mu ba, muna da gabagadi a gaban Allah.
Beloved, if the heart of us not shall condemn (us *ko*) confidence we have toward God,
22 Kuma duk abin da muka nema zamu samu a wurinsa, saboda muna kiyaye dokokinsa, muna yin abubuwan da suka gamshe shi.
and whatever (maybe *NK(o)*) we shall ask we receive (from *N(k)O*) Him, because the commandments of Him we keep and the [things] pleasing before Him we do.
23 Kuma ummurninsa kenan: mu bada gaskiya ga sunan Dansa Yesu Almasihu, mu yi kaunar juna kuma kamar yanda ya bamu wannan doka.
And this is the commandment of Him that (we may believe *NK(o)*) in the name of the Son of Him Jesus Christ and we may love one another even as He gave [the] commandment to us.
24 Duk wanda yake kiyaye umarnin Allah, yana cikinsa, Allah kuma yana cikin mutumin. Ta haka muka gane cewa yana cikinmu, Ta wurin Ruhu, wanda ya bamu.
And the [one] keeping the commandments of Him in Him abides, and He in him. And by this we know that He abides in us, by the Spirit whom to us He has given.

< 1 Yohanna 3 >