< 1 Yohanna 3 >

1 Dubi irin kaunar da Allah ya bamu, har da za a kira mu 'ya'yan Allah, haka muke kuwa. Saboda wannan dalili ne duniya bata san muba, saboda bata san shi ba.
Ser, hvor stor en Kærlighed Faderen har givet os, at vi skulle kaldes Guds Børn og vi ere det. Derfor kender Verden os ikke, fordi den ikke har kendt ham.
2 Kaunatattu, yanzu mu 'ya'yan Allahne, kuma ba a bayyana mana yadda zamu zama ba tukuna, mun sani sa'adda Almasihu zai bayyana, zamu zama kamarsa, domin zamu ganshi kamar yadda yake.
I elskede! nu ere vi Guds Børn, og det er endnu ikke åbenbaret, hvad vi skulle vorde. Vi vide, at når det åbenbares, da skulle vi vorde ham lige; thi i skulle se ham, som han er.
3 Dukkan wanda yake da wannan bege game da gidan gobe ya kan tsarkake kansa, kamar yadda shima yake da tsarki.
Og hver den, som har dette Håb til ham, renser sig selv, ligesom han er ren.
4 Dukkan wanda yaci gaba da yin zunubi yana ketare shari'a kenan. Gama zunubi ketare shari'a ne.
Hver den, som gør Synden, begår også Overtrædelse af Loven, og Synden er Lovens Overtrædelse.
5 Kun sani Almasihu ya bayyana domin ya dauke zunubai ne. Kuma a cikinsa babu zunubi.
Og I vide, at han blev åbenbaret for at han skulde borttage Synderne; og der er ikke Synd i ham
6 Ba wanda zai kasance a cikinsa da zai cigaba da yin zunubi. Ba wanda zai ci gaba da aikata zunubi da zai ce ya sanshi, ko kuma ya ganshi.
Hver den, som bliver i ham, synder ikke; hver den, som synder, har ikke set ham og kender ham ej heller.
7 'Ya'yana kaunatattu, kada ku bari kowa ya baudar da ku, wanda yake aikata adalci shi adali ne, kamar yadda Almasihu yake adali.
Mine Børn, ingen forføre eder! Den, som gør Retfærdigheden, er retfærdig, ligesom han er retfærdig.
8 Wanda yake aikata zunubi na ibilis ne, gama ibilis yayi zunubi tun daga farko. Dalilin haka ne Dan Allah ya bayyana, domin ya rushe ayyukan ibilis.
Den, som gør Synden, er af Djævelen; thi Djævelen har syndet fra Begyndelsen. Dertil blev Guds Søn åbenbaret, for at han skulde nedbryde Djævelens Gerninger.
9 Duk wanda aka haife shi daga Allah ba ya yin zunubi, saboda irin Allah na cikinsa. Ba zaya iya ci gaba da yin zunubi ba domin an haife shi daga wurin Allah.
Hver den, som er født af Gud, gør ikke Synd, fordi hans Sæd bliver i ham, og han kan ikke synde, fordi han er født af Gud.
10 Ta haka ne ake bambanta 'ya'yan Allah da 'ya'yan ibilis. Dukkan wanda baya aikata adalci ba na Allah bane; haka kuma wanda ba ya kaunar dan'uwansa.
Derved blive Guds Børn og Djævelens Børn åbenbare. Hver den, som ikke gør Retfærdighed, er ikke af Gud, og ligeså den, som ikke elsker sin Broder.
11 Domin wannan shine sakon da kuka ji tun daga farko: cewa mu kaunaci junanmu,
Thi dette er det Budskab, som I have hørt fra Begyndelsen, at vi skulle elske hverandre;
12 ba kamar Kayinu ba wanda yake na shaidan kuma ya kashe dan'uwansa. Me yasa ya kashe shi? Saboda ayyukansa miyagu ne, na dan'uwansa kuma masu adalci ne.
ikke som Kain, der var af den onde og myrdede sin Broder. Og hvorfor myrdede han ham? Fordi hans Gerninger vare onde, men hans Broders retfærdige.
13 Kada kuyi mamaki 'yan'uwana, idan duniya ta ki ku.
Undrer eder ikke, mine Brødre! om Verden hader eder.
14 Mun sani mun ratsa mutuwa zuwa cikin rai, saboda muna kaunar 'yan'uwa. Dukkan wanda ba ya yin kauna, shi matacce ne.
Vi vide, at vi ere gåede over fra Døden til Livet, thi vi elske Brødrene. Den, som ikke elsker, bliver i Døden.
15 Dukkan wanda yake kin dan'uwansa, mai kisan kai ne. Kun kuma sani babu rai na har abada a cikin mai kisankai. (aiōnios g166)
Hver den, som hader sin Broder, er en Manddraber; og I vide, at ingen Manddraber har evigt Liv blivende i sig. (aiōnios g166)
16 Ta wurin haka muka san kauna, da ya ke Almasihu ya bayar da ransa saboda mu. Mu ma ya kamata mu bada ranmu saboda 'yan'uwamu.
Derpå kende vi Kærligheden, at han har sat sit Liv til for os; også vi ere skyldige at sætte Livet til for Brødrene.
17 Amma duk wanda yake da kayan duniya, ya ga dan'uwansa cikin bukata, kuma bai ji tausayinsa ba, ta yaya kaunar Allah ke cikinsa?
Men den, som bar Verdens Gods og ser sin Broder lide Nød og lukker sit Hjerte for ham, hvorledes bliver Guds Kærlighed i ham?
18 'Ya'yana kaunatattu, kada muyi kauna ta fatar baki kawai, amma muyi aikin kauna da gaskiya.
Mine Børn! lader os ikke elske med Ord, ej heller med Tungen, men i Gerning og Sandhed!
19 Ta wurin haka mun sani mu masu gaskiya ne kuma mun tabbatar da zuciyarmu a gabansa.
Og derpå kunne vi kende, at vi ere af Sandheden, og da kunne vi for hans Åsyn stille vore Hjerter tilfreds,
20 Gama idan zuciyarmu bata kayar damu ba, Allah ya fi zuciyarmu girma, kuma yana sane da kome.
hvad end vort Hjerte måtte fordømme os for; thi Gud er større end vort Hjerte og kender alle Ting.
21 Kaunatattu, idan zuciyarmu bata kashe mu ba, muna da gabagadi a gaban Allah.
I elskede! dersom vort Hjerte ikke fordømmer os, have vi Frimodighed for Gud,
22 Kuma duk abin da muka nema zamu samu a wurinsa, saboda muna kiyaye dokokinsa, muna yin abubuwan da suka gamshe shi.
og hvad vi end bede om, det få vi af ham, fordi vi holde hans Bud og gøre det, som er velbehageligt for ham.
23 Kuma ummurninsa kenan: mu bada gaskiya ga sunan Dansa Yesu Almasihu, mu yi kaunar juna kuma kamar yanda ya bamu wannan doka.
Og dette er hans Bud; at vi skulle tro hans Søns Jesu Kristi Navn og elske hverandre efter det Bud, han gav os.
24 Duk wanda yake kiyaye umarnin Allah, yana cikinsa, Allah kuma yana cikin mutumin. Ta haka muka gane cewa yana cikinmu, Ta wurin Ruhu, wanda ya bamu.
Og den, som holder hans Bud, han bliver i Gud, og Gud i ham; og derpå kende vi, at han bliver i os; af den Ånd, som han gav os.

< 1 Yohanna 3 >