< 1 Korintiyawa 9 >

1 Ni ba yantacce bane? Ni ba Manzo ba ne? Ban ga Ubangijinmu Yesu ba? ba ku ne aikin hannuna cikin Ubangiji ba?
Anye ntali mwibhule? Anye ntali ntumwa? Anye ntamulolele Yesu Latabhugenyi weswe? Emwe mutali matwasho ge milimu jani ku Latabhugenyi?
2 Idan ni ba Manzo ba ne ga wadansu, hakika ni Manzo ne a gare ku. Ai kune shedar manzanci na cikin Ubangiji.
Ikabhee ati labha anye ntali ntumwa kubhandi, akilimo ndi ntumwa kwimwe. Kulwokubha emwe nemwe echibhalikisho cha obhutumwa bhwani mu Latabhugenyi.
3 Ga kariya ta zuwa masu zargi na,
Bhunu nibhwo obhubhalikisho bhwani kubhanu abhambusilisha anye.
4 Ba mu da 'yanci mu ci mu sha?
Angu chitana kwikilisibhwa okulya no kunywa?
5 Ba mu da 'yanci mu dauki mace mai bada gaskiya kamar sauran manzanni da Kefas da 'yan'uwan Ubangiji?
Chitana kwikilisibhwa okugega omugasi unu ali mwikilisha lwakutyo abhakola jintumwa ejindi, na bhaili bha Latabhugenyi, na Kefa?
6 ko ni da Barnabas ne kawai muka cancanci aiki?
Angu nanyela na Barnababhanu jichiile okola emilimu?
7 Wake aikin soja daga aljihunsa? Wake shuka gonar inabi baya ci daga 'ya'yan ta ba? Ko kuwa wake kiwon tumaki ba ya shan madarasu?
Nigaunu kakola emilimu kuti musilikale neliila omwene? Niga unu kayamba omujabhibhu nasiga okulyako amatwasho gendeko? Angu niga unu kalebha liijo nasigwa okunywa amata gajo?
8 Ina wannan zance da ikon mutum ne? Doka bata fadi haka ba?
Angu enaika ganu kwo bhuinga bhwa bhanu? Ebhilagilo bhitakwaika ganu?
9 Gama a rubuce yake a attaura ta Musa cewa, Takarkari mai tattake hatsi kada a sa masa takunkumi. Amma shanu ne Ubangiji ke zance a kai?
Kulwokubha jandikilwe mubhilagilo bhya Musa, “utabhoya omunwa ing'a omunwa anu eilebha obhunyansi.”Nichimali ati anu Nyamuanga kaikilila jing'a?
10 Ba don mu yake magana ba? An rubuta domin mu ne. Domin wanda yake noma, yayi cikin bege. mai tattake hatsi kuma yayi da begen samu.
Angu atakwaika ago ingulu yeswe? jandikilwe ingulu yeswe, kulwokubha omwene unu kalima obhulo jimwiile alime kwo kwiikanya, na unu kagesa jimwiile agese kwo kwokwiikanya kwo kusangangila okugesa.
11 Idan mun yi shuka ta ruhaniya a rayuwarku, mai wuya ne mu girbi kayan ku na jiki?
Labha chayambile ebhinu bhya mumioyo agati yemwe, Angu nimusango munene kweswe chikagesa ebhinu bhyo mubhili okusoka kwimwe?
12 Idan wadansu sun mori wannan 'yanci a gurin ku, ba mu fi su cancanta ba? duk da haka bamu yi amfani da wannan 'yancin ba, maimakon haka, mun yi jimriya da duk abin da zaya hana bisharar Yesu Almasihu.
Ikabha abhandi bhwabhwene obhulengelesi bhunu okusoka kwimwe, Angu eswe chitakukila abho? Nolo kutyo, chiataisabhile obhulengelesi obhwo. Tali, chekomesishe kumagambo gona nchisiga kubha chikujulo kwe misango jobhwana eja Kristo.
13 Baku sani ba masu bauta a haikali suna samun abincinsu ne daga haikalin? Baku sani ba masu bauta a bagadi, suna da rabo daga abin da ake kawowa kan bagadin?
Mutakumenyati bhona bhanu abhakola emilimu mwi yekalu abhabhona ebhilyo okusoka mwi yekalu? Mutakumenyati bhona bhanu abhakola emilimu muchigabhilo abhabhona olubhaju lwa chinu chisosibhwe muchigabhilo?
14 Haka kuma Ubangiji ya umarta masu aikin bishara zasu ci abincinsu ta hanyar bishara.
Kulwainsonga eyo eyo, Latabhugenyi alagiliye ati bhona bhanu abhalasha emisango jo bhwana nibhusibhusi bhekale okusokana nayo.
15 Amma ban yi amfani da wannan 'yanci ba, ba kuma ina rubuta maku domin ayi mani wani abu bane, na gwanmace in mutu maimakon wani ya hana ni wannan fahariya.
Nawe nchali kubhatonga obhulengelesi bhwona bhunu. Nantakwandika ganu koleleki musango gwona gwona gukolekane ingulu yani. Niakili anye nifwe okusiga munu wona wona okuindula enu nekuya ingulu yani.
16 Ko nayi shelar bishara, ba ni da dalilin fahariya domin ya zama dole in yi. Kaito na idan ban yi shelar bishara ba
Okubha nakabhee nindasha emisango jo bhwana, ntana njuno yo kwikuya, kulwokubha nibhusibhusi jinyiile nikole kutyo. Jilimbona anye ndilema okulasha emisango jo bhwana!
17 Idan na yi hidimar nan da yardar zuciyata, ina da sakamako, idan kuma ba da yaddar zuciyata ba, harwa yau akwai nauwaya akai na.
Kulwokubha nikakola kutya kwokwisosha kwani, nili no muyelo. Nawe ikabha itali kwokwisosha, nichali no mulimu gunu nayanilwe okubha mutangasi.
18 To menene sakamako na? shi ne in yi shelar bishara kyauta, da haka ba zan yi amfani the 'yanci na cikin bishara ba
Mbe omuyelo gwani niki? Ati nilalashaga, enisosha emisango jo bhwana kulihya uli nokukolela kwo bhulengelesi bhwani bhunu ninabhwo mumisango Jo bhwana.
19 Ko da shike ni 'yantacce ne ga duka, amma na mai da kaina bawan kowa domin in ribato masu yawa,
Kulwa insonga nili no obhwanya, nakolelwe okubha mugaya wa wa bhuli munu, koleleki nibhabhone bhafu muno.
20 Ga yahudawa, na zama bayahude, domin in ribato yahudawa, ga wadanda ke karkashin shari'a, na maishe kaina kamarsu, domin in ribato wadanda ke karkashinta. Na aikata wannan ko da shike bana karkashin shari'a
Kubhayaudi nekoshaga kuti nili Muyaudi, koleleki nibhabhone Abhayaudi. Kubhanu bhaliga emwalo ye ebhilagilo, nekoshaga kuti nili emwalo ye ebhilagilo koleleki nibhabhone bhanu bhali emwalo ye ebhilagilo. Nakolele ejo nolwo kutyo anye omwene naliga mutali emwalo ye ebhilagilo.
21 Ga wadanda basu karkashin shari'a, na maishe kaina kamar su. Ko da shike ban rabu da shari'ar Allah ba. Amma ina karkashin dokar Almasihu. Na yi haka ne domin in ribato wadanda ba sa karkashin shari'a.
Kubhanu bhali anja ye ebhilagilo, naliga nili lwa abhene anja ye ebhilagilo, nawe anye naliga nitali anja ye echilagilo cha Nyamuanga, tali nili emwalo ye echilagilo cha Kristo. Nakolele kutyo koleleki nibhabhone bhanu bhali anja ye ebhilagilo.
22 Ga marasa karfi, na maishe kaina kamar marar karfi, domin in ribato raunana. Na mai da kaina dukan abu ga dukan mutane domin in sami zarafin da zan ribato wadansu zuwa ceto.
Kubhalenga nabhaga mulenga, koleleki nibhabhone abhalenga. Naliga nili wa mbala jona kubhanu bhona, koleleki munjila jona nitule okuchungula abhandi.
23 Ina dukan abu sabili da bishara, domin kuma in sami albarkar da ke cikinta
Anye enikola who jona kulwa injuno ya Omusango gwe Kisi, koleleki nibhengilwa amwi na amabhando.
24 Baku sani ba mutane da dama suna shiga tsere amma daya neke karbar sakamakon, saboda haka ku yi tsere domin ku karbi sakamako.
Mbe mutakumenya ati akatungu kokubhilimyanya bhanu abhasindana abhabhuma jintambi, nawe unu kalamila likusho ni umwi? Kulwejo mubhume jintambi koleleki mubhone likusho.
25 Dan wasa yana motsa jiki da kame kansa. Yana yi saboda ya karbi wannan sakamako mai lalacewa, amma muna tsere domin mu karbi sakamako marar lalacewa.
Omwenyi wobhwenywa kejibhila amagambo gona akabha ali mumeigisho. Abho abhakola kutyo koleleki bhabhone likusho linu elinyamuka, nawe eswe echibhilima koleleki chibhone likusho linu litakunyamuka.
26 Saboda haka ba na tsere ko fada haka nan kamar mai bugun iska.
Kulwejo anye nitakubhilima bhila njuno amo ati enibhuma infune kuti enibhuma omuyaga.
27 Amma ina matse jiki na in maishe shi bawa, kada bayan na yi wa wadansu wa'azi ni kuma a karshe a fitar da ni.
Tali eninyasha omubhili gwani ningukola nko omugaya, koleleki nikamala okulasisha abhandi, anye omwene nasiga okulemwa.

< 1 Korintiyawa 9 >