< 1 Korintiyawa 8 >
1 Game da abinci da ake yiwa gumakai hadaya: Mun sani cewa, “Dukanmu muna da ilimi.” Ilimi ya kan kawo takama, amma kauna tana ginawa.
Henu kuhusu fyakulya fafitolibhu sadaka kwa sanamu: Timanya ya kwamba “tete tabhoa tuyele ni maarifa.” Maarifa ghileta majifuno, bal upendo hujenga.
2 Idan wani yana tunanin ya san wani abu, wannan mutumin bai rigaya ya san abinda ya kamata ya sani ba.
Ikiwa munu yeywoha yhela idhani kwamba imanya jambo fulani, munu oyu okona amanyilepi kama ikampasa kumanya.
3 Amma idan wani yana kaunar Allah, to ya san da wannan mutum.
Lakini ikiwa mmonga kati ya bhang anganili K'yara, munu oyu ijulikana ni muene.
4 Game da abincin da aka yiwa gumakai hadaya: Mun san cewa, “Gunki a duniyan nan ba wani abu bane,” kuma cewa” Babu wani Allah sai guda daya.”
Basi kuhusu kulya fyakulya fafitolibhu sadaka kwa sanamu: Timanyili kuwa “sanamu si kenu mu dunia eye,” na yakuwa ayelepi K'yara ila mmonga tu.”
5 To wata kila ma a ce wadanda ake kira alloli sun kasance, ko a cikin sama ko duniya, kamar yadda akwai wadanda ake ce dasu “alloli dabam dabam a duniya ko a sama,” kamar yadda akwai “alloli da iyayengiji” da yawa.
Kwa maana bhayele bhingi bhabhikutibhwa miungu ikiwa ni kumbinguni au duniani kama khela bhakiyele “'miungu ni mabwana bhingi.”
6 “Amma a wurin mu, Allah daya ne, Uban dukan duniya, daga wurinsa aka halita dukan abu, domin sa muke rayuwa, Ubangiji Yesu Almasihu daya, wanda ta wurin sa kome ya kasance, mu kuma daga wurinsa muke.”
ijapokuwa kwatete kuyele K'yara mmonga tu ambayi ni Dadi, fhenu fhoa fihomili kwa muene, nitete twiishi kwa muene, ni Bwana mmonga Yesu Kristu, ambayi kwa muene fhenu fhoa fiyele, ni kwa muene tete tuyele.”
7 Amma ba kowa ke da wannan ilimi ba. Shi ya sa tun da, wadan su na bauta wa gunki, kuma suna cin wannan abincin kamar abin da aka mika wa gunki. Lamirin su ya kazantu sabo da yana da rauni.
Hata naha, ujuzi obho uyelepi mugati mwa khila mmonga. Badala yiaki, bhangi bhashiriki ibada sa sanamu muandi, na hata henu bhilya fyakulya efe kana kwamba ni khenu kakitolibhu sadakakwa sanamu. Dhamiri sabhene sipotosibhu kwa ndabha ni dhaifu.
8 Amma ba abinci ke bamu tagomashi a wurin Allah ba. Ko mun ci, bamu kara karbuwan mu ba, ko ba mu ci ba, ba mu rage karbuwan mu ba.
Lakini kyakulya kilotahee kututhibitisha tete kwa K'yara. Tete tibhabayalepi sana kama tibelili kulya, wala wema sana ikiwa tilili.
9 Amma, ka yi hatara kada 'yancin ka ya zama sanadiyar tuntuben wani mai rarraunar bangaskiya.
Lakini muyelai makini ya kwamba uhuru wa muenga ukolokuya ndabha ya kumkwaza yayele dhaifu mu imani.
10 Anar misali, idan wani mai rarraunar lamiri ya hango ka mai ilimi, kana cin abincin da aka mika wa gunki, ai ba ka bashi kwarin gwiwa kenan yaci abincin da aka mika wa gunki ba?
Hebu fikirilai kwamba munu oyu ithibitika lepi hata muene ni muene alyai fhenu fafilolibhu sadaka kwa sanamu?
11 Sabili da ganewar ka akan yanayin gumaka, dan'uwa rarrauna wanda Yesu ya mutu domin sa ya hallaka.
Henu kwa ndabha ya ufahamu wa yobhi wa ukueli juu ya asili ya sanamu, mhaja ni ndhombhobhu yayele dhaifu, ambayi kambhele Kristu afwili kwa ajili ya muene, iangamizwa.
12 Saboda haka, idan ka saba wa 'yan'uwa masu raunin a lamiri, ka yi zunubi a gaban Almasihu.
Hivyo, pawifuanya dhambi dhidi ya mhaja ni ndhombhobhu ni kuzijeruhi dhamiri sa bhene sasujele dhaifu, mwitenda dhambi dhidi ya Kistu.
13 Idan abinci zai sa dan'uwa na yayi tuntube, zan huta cin nama, domin kada in jawo wa 'yan'uwana faduwa. (aiōn )
Henu, ikiwa kyakulya kisababisya kunkwaza mhaja ni ndhombho nilyalepi nyama kamwe, ili mkolokunsababishila mhaja ni ndhombho bhangu kubina. (aiōn )