< 1 Korintiyawa 6 >

1 Idan wani a cikin ku yana jayayya da wani, to sai ya tafi kotu gaban alkali marar bada gaskiya, a maimakon gaban masu bi?
Inka uye anyimo ashi me mazin imma tara nan uye, ca madusa ani kubu ahira unu inko itize tini kubu tu zatu kadure, sa unu guna a hana ahira anu tarsa Asere?
2 Ko ba ku sani ba, masubi ne za su yiwa duniya shari'a? Kuma idan ku za ku yi wa duniya shari'a, sai ku kasa sasanta al'amura marasa mahimmanci?
Shi ida rusa shiba, anu tarsa Asere wani wadi wuzi unee u inko u tize? Inka she wani idi wuzi unee u inko itize, se ibuki kadure ka uni izatu iriri?
3 Baku sani ba mu za mu yiwa mala'iku shari'a? Balle shari'ar al'amuran wannan rai?
Ida ta shiba haru wani tidi wuzi ibe ya Asere u inko utize tini kubu? Nani u inko utize tini kubu katuma ki ivai?
4 Idan kuna shar'anta al'amuran yau da kullum, don me ku ke kai irin wadannan matsaloli gaban wadanda ba 'yan ikilisiya ba?
Inka iwuza u iso utize tini kubu katuma ka kani nan ko di uya uwui, nyani ni ya wuna ko di uya uwui, nyani ni ya wuna ihazan unu sanda ubasa utize tigino aje ande sa wa zome anu udenge Asere ba?
5 Na fadi wannan domin ku kunyata. Babu wani mai hikima a cikin ku ko daya da zai iya sasanta gardama a tsakanin 'yan'uwa?
Ma buka ani me bati in kunna me eh. Uye mazo me unu rusa abanga a nyimo ashime sa mada ki ma barka tize anyimo ani henu?
6 Amma kamar yadda yake, mai bi ya na kai karar mai bi a kotu, kuma a gaban mai shari'a wanda ba mai bi ba!
Kasi ane ani izi, unu tarsa Asere ma ha unu nu tarsa Asere ani kubu, aje adesa mazo me unu tarsa Asere ba!
7 Kasancewar rashin jituwa a tsakanin Kirista na nuna cewa kun rigaya kun gaza. Don me ba za ka shanye laifi ba? Don me ba za ka yarda a kware ka ba?
Ti cukum tu zatu urunta anyimo anu tarsa Asere ya bezi uguna ya mu sizike shi. Nyani ya wuna uda nata we utame uwe ba? Nyani ya wuna udi hem ateki we ba?
8 Amma kun yi wa wadansu laifi kun kuma cutar su, su kuwa 'yan'uwanku ne!
Ana me ya wuza aye imumu izenzen ya kuru ya yomko we, we wana henu ushi wani!
9 Ba ku sani ba marasa adalci ba za su gaji Mulkin Allah ba? Kada ku gaskata karya. Da fasikai, da masu bautar gumaka, da mazinata, da karuwai maza, da masu ludu,
Itashi ba anu zatu kadure wa wada kem uribe Asesere ba? Kati ihem ina na mocoba. Nan anu madini, nan anu zatu tarsa Asere, nan ana madini, nan anu tarsa ahana eh, namu cara a hana aruma.
10 da barayi, da masu zari, da mashaya, da masu zage-zage, da 'yan damfara - ba waninsu da zai gaji Mulkin Allah.
Nan akari, nan anu inta pash nan ana bi siza nan anu tizogo, nan akari - uye anyimo awe me mada ribe anyimo Asesera ba.
11 Kuma da haka wadansu a cikinku suke, amma an tsarkake ku, an mika ku ga Allah, an maida tsayuwar ku dai-dai a gaban Allah a cikin sunan Ubangji Yesu Almasihu, kuma ta wurin Ruhun Allahnmu.
Ane ani aye anyimo ashi me wa zi, anu a kpico we, awito shi ahira Asere, a kurzo uturi ishi me reb aje Asere anyimo aniza ni Ugomo Asere Yeso unu bura, a hira abibe ba Asere aru.
12 Dukkan abu halal ne a gare ni”, amma ba kowanne abu ne mai amfani ba. “Dukan abu halal ne a gare ni,” amma ba zan yarda wani abu ya mallake ni ba.
Vat timumu tum tini, “Azo kondi ayani ini ika tuma ba. Vat timumu tum tini” Ada hem me iri imum iteki nikara num ba.
13 “Abinci don ciki ne, kuma ciki don abinci ne”, amma Allah za ya kawar da su duka. Ba a yi jiki saboda fasikanci ba. Maimakon haka, jiki don Ubangiji ne, kuma Ubangiji zai yi wa jiki tanaji.
“Imimare barki apuru ani, apuru barki imimare ini” barki ani Asere adi kari we vat. Barki ani me una madini ma zinu wuza umadini ini ero nan nipum numeme. Da awuna ni pum barki madini ba barki ani me, ni pum barki Asere ani, Asere adi wuzi nipum timum.
14 Allah ya tada Ubangiji, kuma za ya tashe mu ta wurin ikonsa.
Asere a hira ugomo Asere, madi hirzan duru unikara numeme.
15 Ba ku sani ba jikunanku gabobi ne na Almasihu? Na dauki gabobin Almasihu in hada su da karuwa? Allah ya sawwake!
Ita shiba apum ashi me ti hihira ta Asere tini? Ida ke Iziki ta hihira ta Asere in pati na unee umadi? Uwuza ufai!
16 Ko baku sani ba dukan wanda yake hade da karuwa, ya zama jiki daya da ita kenan?
Nani itashi ba vat desa ma toozo na uneh umadi, ma cukuno nipum ni inde nan me?
17 Kamar yadda Littafi ya fadi, “Su biyun za su zama nama daya.” Amma wanda yake hade da Ubangiji ya zama ruhu daya da shi kenan.
Ane ani tize ka Asere ta buka, “We wa re me wa cukuno bi nama bi inde”. Barki ani me desa a pati nan Ugomo Asere ma cukuno bibe bi inde na me.
18 Ku gujewa fasikanci! Kowane zunubi mutum yake aikatawa a waje da jikinsa yake, amma mutum mai fasikanci yana zunubi gaba da jikinsa.
Suma ni madini! Kondi ya imum imadini sa unu ma wuza amatara ini pum nini, barki ani me una madini ma zinu wuza umadini ini ero nan nipum numeme.
19 Ba ku sani ba jikinku haikali ne na Ruhu Mai-tsarki, wanda yake zaune a cikinku, wanda ku ka samu daga wurin Allah? Ba ku sani ba cewa ku ba na kanku ba ne?
Ita shi ba apum ashi me udenge u bibe bi riri, bi ge sa bi ciki anyimo ashime, be sa ya kem ahira Asere? Ita shi unu guna shi azo ace ashi ani ba?
20 An saye ku da tsada. Don haka, ku daukaka Allah da jikin ku.
A kwa shi ini kirfi gbardang barka ani me, nonzo ni Asere in napum ashi me.

< 1 Korintiyawa 6 >