< 1 Korintiyawa 5 >
1 Mun ji cewa akwai lalata mai kazanta a cikin ku, irin lalatar ba ba a yarda da ita ba ko a cikin al'ummai. Labarin da na samu shine, wani daga cikin ku yana kwana da matar mahaifinsa.
Tu zuwile kuti kwina vushahi vwina mukati kenu, vuhule vu tenda kuti ka vu zu mi ninwe ku va machava. Ipiho icho kuti zumwi kwenu u pumula ni mu kulwakazi weesi.
2 Kuma kuna fahariya sosai! Ba bakinciki ya kamata ku yi ba? Shi wanda ya yi haka, dole a fitar da shi daga cikin ku.
Mi mu li kumwise! Ka mu swaneli ku silisa na? Muntu zumwi yo tenda vulyo u swanela ku zwiswa mukati kenu.
3 Gama Kodashike ba ni tare da ku cikin jiki, amma ina tare daku a ruhu, na rigaya na hukunta wanda yayi wannan, tamkar ina wurin.
Imi, ni hakuva kuti muvili wangu ka wu kwina, kono ku nina cha luhuho, Na mu watula kale muntu ya va tendi vulyo, sina kuti kuni veena,
4 Lokacin da ku ka taru a cikin sunan Ubangijinmu Yesu, ruhuna yana nan tare da ku cikin ikon Ubangiji Yesu, na rigaya na hukunta wannan mutum.
Cwale ha mukopana che zina ya Jesu Kreste, mi luhuho lwangu ku lyina nenwe mu ziho za Simwine Jesu, ni mu watuli kale uzu muntu.
5 Na yi haka ne domin in mika wannan mutum ga Shaidan domin a hallaka jikin, don ruhunsa ya tsira a ranar Ubangiji.
Ni va tendi vulyo ku muha mumanza a Javulusi cha ku sitataliswa muvili, ku tendela kuti luhuho lwakwe lupuluswe che zuva lya Simwine.
6 Fahariyarku bata yi kyau ba. Ko baku sani ba yisti dan kadan ya kan bata dukan dunkule?
Ku linyemuna kwenu ka ku shiyeme. Kana ka mwizi kuti mumela ulikene u fundulusa chikwa chonse?
7 Ku tsarkake kan ku daga tsohon yisti domin ku zama sabon dunkule, wato gurasar da ba ta da yisti. Gama an yi hadayar Almsihu, dan ragonmu na idi.
Mu linjoloze ku mumela wa kale kuti muve iñende ihywa, mi kuti muvule mumela. Imi i Kreste, imbelele ye paseka yetu, ava kokotelwa.
8 Don haka, bari mu yi idinmu ba da tsohon yisti ba, wato yisti irin na rashin tabi'a da mugunta. Maimakon haka, bari muyi bukin idi da gurasa marar yisti ta aminci da gaskiya.
Cwale tutende mukiti isinyi cha mumela wa kale, mumela wa mikwa mivilala ni inkulo imbilala. Linu, tutende mukiti isi ka mulungo wa kale kono mañende a mulungo u njolola ni vuniti.
9 Na rubuta maku a cikin wasikata cewa kada ku yi hudda da fasikan mutane.
Ni va mi ñoleli mwi ñolo lyangu kuti sanzi mu li kopanyi ni vasahi.
10 Ba ina nufin fasikan mutane na wannan duniya ba, ko masu zari, ko 'yan'damfara, ko masu bautar gumaka, tunda kafin ku rabu da su sai kun bar wannan duniya.
Mwi nzila imwi ni cho ku vashahi ve yinu inkanda, kapa va lakaza vuhumu, kapa lapela vazimu, Mu hale mwi inkanda isinyi kuva ve inkanda.
11 Amma yanzu ina rubuta maku cewa kada ku yi hudda da duk wanda ake kira dan'uwa amma yana zama cikin fasikanci, ko zari, ko bautar gumaka, ko in shi mai ashar ne, ko mashayi, ko dan'damfara. Kada ko abinci ku ci da irin wannan mutum.
Kono hanu ni mi ñolela isiñi kuli kopanya ni mukwame yo zumina kutendwa vwanakazi, kapa yo nyimana, kapa yonyandiswa, kapa munywavi, kapa mu chengeleli. Mu vindiswa kulya zilyo ni vantu vena vulyo.
12 Domin ta yaya zan iya shar'anta wadanda ba 'yan Ikklisiya ba? Maimakon haka, ba ku ne zaku shar'anta wadanda ke cikin ikilisiya ba?
Imi ni na vule mu ku watula vantu vena hanze ye kereke? Kana, ka mu swaneli ku watula vena mukati ke Kereke?
13 Amma Allah ke shar'anta wadanda ke waje. “Ku fitar da mugun mutumin daga cikin ku.”
Kono, ka mu swaneli ku watula vena hanze ke kereke? Kono Ireeza u watula avo vena ku hanze. “Mu zwise muntu muvi mukati kenu.”