< 1 Korintiyawa 5 >

1 Mun ji cewa akwai lalata mai kazanta a cikin ku, irin lalatar ba ba a yarda da ita ba ko a cikin al'ummai. Labarin da na samu shine, wani daga cikin ku yana kwana da matar mahaifinsa.
Ta kuna unu guna madini mara anyimo ashime, usanda umadi sa da a hem imani anyimo anu zatu urusa Asere ba. Kadura sa ma kem ine ini, uye anyimo ashime ma Musa nan unee aco umeme.
2 Kuma kuna fahariya sosai! Ba bakinciki ya kamata ku yi ba? Shi wanda ya yi haka, dole a fitar da shi daga cikin ku.
In kuri izuna nonzo kan! Azo iriba ibit ini idi wuzi ba? Me desa ma wuza ani me, ca a suso me anyimo ashime.
3 Gama Kodashike ba ni tare da ku cikin jiki, amma ina tare daku a ruhu, na rigaya na hukunta wanda yayi wannan, tamkar ina wurin.
Sa acukuno ani me in zom nan shi anyimo abibe, mamu cobo de sa ma wuza ani me, ane ani irani ahira me.
4 Lokacin da ku ka taru a cikin sunan Ubangijinmu Yesu, ruhuna yana nan tare da ku cikin ikon Ubangiji Yesu, na rigaya na hukunta wannan mutum.
Uganiya sa ya orno anyimo a niza ni ugomo Asere, bibe bizi nan shi anyimo urusa Ugomo Asere, mamu cobo unu ugino me.
5 Na yi haka ne domin in mika wannan mutum ga Shaidan domin a hallaka jikin, don ruhunsa ya tsira a ranar Ubangiji.
Ma wuna ani me barki iwiti unu ugino me ahira bibe bibur bati be huu nipum me, barki bibe bu meme bekem ukaba uwui Ugomo Asere.
6 Fahariyarku bata yi kyau ba. Ko baku sani ba yisti dan kadan ya kan bata dukan dunkule?
U vavi igiri ishime da wa wuna urii ba. Ida rusa shi imumu wuza imum iboo kuzi cin kudi wu imum idan iwuu gbardang?
7 Ku tsarkake kan ku daga tsohon yisti domin ku zama sabon dunkule, wato gurasar da ba ta da yisti. Gama an yi hadayar Almsihu, dan ragonmu na idi.
Kpicuni ace ashi ahira imumu ikuzu ibozu ibozo barki icukuno ni gura ni soo, imimare izatu imumu ubozo. ya cukuno awito vana Asere, vana ubi tam bi wito.
8 Don haka, bari mu yi idinmu ba da tsohon yisti ba, wato yisti irin na rashin tabi'a da mugunta. Maimakon haka, bari muyi bukin idi da gurasa marar yisti ta aminci da gaskiya.
Barki ani me, ca ti wuzi ni ori nuru sarki imum buzo imimare ikuzu, imum ibuzo imumare izenzen nan icara abanga.
9 Na rubuta maku a cikin wasikata cewa kada ku yi hudda da fasikan mutane.
Ma nyete shine anyimo aka idura unu guna kati i wuzi tanu nani ori na nabu ba.
10 Ba ina nufin fasikan mutane na wannan duniya ba, ko masu zari, ko 'yan'damfara, ko masu bautar gumaka, tunda kafin ku rabu da su sai kun bar wannan duniya.
Azo izinu boo ni ori na nabu nu nee nini ba, nani anu inta pash, nani akari, nani anu tarsa ima kiri, ya cukuno, ingi idi harzina se ya ceki unee ugeme.
11 Amma yanzu ina rubuta maku cewa kada ku yi hudda da duk wanda ake kira dan'uwa amma yana zama cikin fasikanci, ko zari, ko bautar gumaka, ko in shi mai ashar ne, ko mashayi, ko dan'damfara. Kada ko abinci ku ci da irin wannan mutum.
Ana me izinu nyete ushine unu gunu kati iwuzi tanu vat desa agusa me uhenu inka ma ciki anyimo amadi, nani u inta pash, nani utarsa umakiri, na inka me unu boo ivai mani, nani unu bi siza siza, nani ukari. kati iri imimare nanu sanda unu ugino ba.
12 Domin ta yaya zan iya shar'anta wadanda ba 'yan Ikklisiya ba? Maimakon haka, ba ku ne zaku shar'anta wadanda ke cikin ikilisiya ba?
Barki ada ke awu aneni ainki tize tini kubu nan andesa wa zi anu udenge Asere ba? In ani me, azo she wani idi wuzi u inko utize tini kubu tan de sa wa rai udenge Asere?
13 Amma Allah ke shar'anta wadanda ke waje. “Ku fitar da mugun mutumin daga cikin ku.”
In ani me Asere ani awesi u inko utize tini kubu tan desa wa ra a matara. “Susoni unu imumu iriba a nyimo ashi me.

< 1 Korintiyawa 5 >