< 1 Korintiyawa 12 >
1 Game da baye bayen Ruhu Mai Tsarki 'yan'uwa, bana so ku zama da jahilci.
Ukhukongana nifikungilwa fya munumbula valukolo lwango saninoywa msite ukhulumanya.
2 Kun san cewa lokacin da ku ke al'ummai, an rude ku da alloli marasa magana ta hanyoyi dabam dabam marasa kan gado.
Mulumanyile ukhuta upu mukhale vakaya nukhagende lelaga ukhukonga ifihwani ifipunjiwe, khunjeila nchu nchooni mukhalongonjiwaga nincho.
3 Saboda haka ina so ku sani babu wanda ya ke magana da Ruhun Allah da zai ce, “Yesu la'ananne ne.” Babu kuma wanda zaya ce, “Yesu Ubangili ne,” sai dai ta Ruhu Mai Tsarki.
Pu leino ninogwa mulumanye ukhuta asikhuli na umo uveinchova mufikungilwa ifya mepo va Nguluve, umunu vuita, “UYeisu akotoliwe.” Asikhuli uviyakhiva iita, “UYeisu viNtwa epo yinave mwa mepo umbalanche.
4 Akwai bay bye iri iri, amma Ruhu daya ne.
Leino khulifikungilwa ifilipapingi pu umepo vei yula yula.
5 Akwai hidimomi iri iri, amma Ubangiji daya ne.
Pu khuli vutangeili levulei papingi, pu uNtwa alei yula yula.
6 Akwai aikace aikace iri iri, amma Allah daya ke bayyanawa kowane mutum yadda zai aiwatar da su.
Pu khulei mbombo inchili papingi, uNguluve alei yula yulauveikhunchivomba imbombo nchooni muvooni.
7 To ga kowanne an bayar da ikon nuna ayyukan Ruhu a fili domin amfanin kowa.
Pu khila munu ikhyupeilila uluvonekhelo lwa Mepo mbu kavi wa vooni.
8 Ga wani ta wurin Ruhu an bayar da baiwar hikima, kuma ga wani kalmar sani ta wurin Ruhu daya.
Pakhuva umunu yumo apevilwe nu mepo elimenyu eliavumunu pu uyunge elimenyu eilya vumanyi khu Mepo yulayula.
9 Ga wani an ba shi baiwar bangaskiya ta wurin Ruhun nan, ga wani kuwa an ba shi baiwar warkarwa ta wurin wannan Ruhun.
Pu uyunge ikhupa ulweidukho khu Mepo yuywa ula, na khuyunge ekhikungilwa eikya khuponia khu Mepo umo.
10 Ga wani yin ayyukan iko, ga wani kuwa annabci. Ga wani kuwa an ba shi baiwar bambance ruhohi, ga wani harsuna daban daban, kuma ga wani fassarar harsuna.
Khuyunge emivombele eminonu, nu yunge uvunyamalago, na uyunge ukhuganulania eiMepo kyunge ukhuganula einjo veele.
11 Dukan wadannan Ruhu daya ne ya ke iza su, ya kuma rarraba baye bayen ga kowannen su yadda ya nufa.
Pu uMepo alei yula yula uveivomba inchi nchooni ukhupa khila munu ikhikungilwa ukhukongana neikhiegelelo khyavulamunchi wa mwene yuywa.
12 Kamar yadda jiki daya ne amma da gabobi da yawa kuma duk gabobin na jiki daya ne, haka nan Almasihu yake.
Ulwakhuva yieleihine ndumbeile gumo nagyoope gulienifimagikha fingi, ifimagikha fyooni fya mbeili gula gula vuvavwa nayu Klisite.
13 Gama ta Ruhu daya aka yi wa kowa baftisma cikin jiki daya, ko Yahudawa ko al'ummai, ko bayi ko 'ya'ya, dukan mu kuwa an shayar da mu Ruhu daya.
Pakhuva mu Mepo umo ufwe tweivooni twa onchiwe ukhuva eimbeile ngumo, ukhuta tulei va Yuta, ama vayunani, tuve tulivavanda ama tuleivalegefu pu tweivooni Twa nywesiwe uMepo umo.
14 Gama jiki ba daya ba ne sungun, amma gabobi ne da yawa.
Ulwa khuva umbeili sagulikhimagikha khimo pufingi.
15 Idan kafa ta ce, “tun da dai ni ba hannu ba ne to ni ba fannin jikin bane,” wannan baya rage masa matsayin sa a jikin ba.
Pu khingave eikhilunde khiita, “Ulwa khuva une sameili khivokho, pusanilikhimagikha khya mbeili, pusayipela ukhuta khive sakhimagikha khya mbeili.
16 Kuma da kunne zaya ce, '''Da yake ni ba ido ba ne, ai, ni ba gabar jiki ba ne,'' fadar haka ba za ta raba shi da zama gabar jikin ba.
Pu eingave eimbulukhutu yiita, “Ulwa khuva une saneileliho, une pusaneile khimagikha khya mbeile eiyo pusayipela ukhuta yieve sakhimagikha khya mbeili.
17 Idan dukan jikin ya kasance ido ne da me za a ji? Da dukan jikin kunne ne, da me za a sunsuna?
Pu umbeili gyooni gunave liho pukhukhale khwiva ndakhu ukhupulekha? Pu eingave umbeili gyooni gwiva mbulukhutu pukhukhale khwiva ndakhu ukhunusya?
18 Amma Allah ya shirya gabobin jiki bisa ga tsarin sa.
Pu leino uNguluve aveikhile pasima khila khimagikha eikhya mbeile nduvu asagile yumwene.
19 Amma da duk jiki gaba daya ce, da ina jikin zai kasance?
Pu eingave fyooni fyale five khimagikha khimo umbeile pugukhale gwiva ndakhu?
20 Ga shi akwai gabobi da yawa, kuma jiki daya ne.
Pu leino humbe ifi magikha fingi pu mbeile guleigumo.
21 Ba da ma ido ya fadawa hannu, ''Bana bukatar ka,'' ko kuma kai ya fadawa kafafu, ''Ba na bukatar ku.''
Eliho salienogile ukhuta khukhivokho sanili nu vufumbwe nuve pu naguntwe sagukhate khufilunde sanilinu vufumbwe numwe.
22 Amma, sai ma gabobin da ake gani kamar raunannu su ne masu humimmanci, gabobin jiki kuwa da ake gani kamar sun kasa sauran daraja, mu kan fi ba su martaba.
Pu leino ifimagikha fya mbeili ifyufivonekha ukhuta fikhwimekhiwa padebe fyu filondiwa ukhulutiila.
23 Ta haka gabobinmu marasa kyan gani, akan kara kyautata ganinsu. Gabobin mu masu kyan kuma ba sai an yi masu ado ba.
Nifimagikha ifya mbeile ifyutusaga ukhuta fikhwimekhiwa padebe tukhufyimekhaga fincho.
24 Amma Allah ne da kansa ya hada jiki, yana bada mafificiyar martaba ga kaskantacciyar gaba.
Pu nafifimagikha fyieto ifisafivonekha finonu safili navufumwe uwakhwimekhiwa ulwa khuva fimalile ukhwimekhiwa, pu uNguluve afilunganinche ifimagikha fyooni pupaninie hange afyimekhe fincho fila ifisafikhwimekhiwa.
25 Yayi haka ne domin kada a sami tsattsaguwa a cikn jikin, amma domin gabobin su kula da juna da matsananciyar lura.
Agaile ewo ukhuta pulekhe ukhuva nukhulekhehana mumbeile, pu ifimagikha fyooni fitanganaga ndugano lumo.
26 Kuma idan gaba daya na wahala, dukan gabobin suna wahala tare. ko kuma idan an girmama gaba daya, dukan gabobin na farin ciki tare.
Nu pu useikhi ugu eikhi magikha khimo khilemile pu ifimagikha fyooni fiva fiva filemile, pu vulevule ikhimagikha khimo khingimikhiwe fyooni fiva fyimekhiwe.
27 Yanzu ku jikin Almasihu ne, saboda haka kuma kowannen ku gabarsa ne.
Pu ifimagikha fyooni fihovokha pupaninie umwe leino muleimbivi gwa Klisite nu muleifimagikha khila khimagikha khili khyene.
28 A cikin ikilisiya, Allah ya sa wasu su zama, na farko manzanni, na biyu annabawa, na uku masu koyarwa, sa'an nan sai masu yin ayyukan iko, sai masu aikin warkarwa, da masu bayar da taimako, da masu aikin tafiyar da al'amura, da masu harsuna daban daban.
Nu uNguluve aveikhile taasi mupelela avavanda, puaveikhile na vanyamalago, avamanyisi puleino vala vooni avivomba imbaha pu nafifikungilwa ifya vuponi, vala avitungila vala avavivomba imbomboeiyakhulongoncha na vala ava leininchovele inchilipapingi.
29 To kowa manzo ne? ko kuwa duka annabawa ne? ko kuma duka masu koyarwa ne? Kowa ne ke yin manyan ayyukan iko?
Pu ufwe tweivoni tulivasuhwa, tweivoni tulivanya malago, ufwe tweivoni tulivamanyisi? pu ufwe tweivoni tuvomba imbombo incha fidego?
30 Ko kuwa dukan su ne suke da baiwar warkarwa? Dukan su ne ke magana da harsuna? ko kuma dukan su ne ke fassara harsuna?
Pu ufwe tweivoni tulinikhikungilwa eikya vuponi? Ufwe tweivoni tweinchova munjovele ufwe tweivoni tuganula injovele.
31 Amma bari ku himmantu ga neman baiwa mafi girma. Kuma zan nuna maku wata hanya mafificiya.
Mlondage fincho ifi kungilwa ifivaha pu une yanikhuva vanesya injila einonu ukhulutiila.