< 1 Korintiyawa 11 >

1 Ku yi koyi da ni, kamar yadda nake koyi da Almasihu.
ہے بھْراتَرَح، یُویَں سَرْوَّسْمِنْ کارْیّے ماں سْمَرَتھَ مَیا چَ یادرِگُپَدِشْٹاسْتادرِگاچَرَتھَیتَتْکارَناتْ مَیا پْرَشَںسَنِییا آدھْبے۔
2 Yanzu ina yaba maku ne, don kuna tunawa da ni cikin abu duka. Ina kuma yaba maku wajen bin al'adun da na ba ku daidai yadda na ba ku.
تَتھاپِ مَمَیشا وانْچھا یَدْ یُویَمِدَمْ اَوَگَتا بھَوَتھَ،
3 Amma fa ina son ku fahimta da cewa, shugaban kowane mutum Almasihu ne, shugaban kowace mace mutumin ne, shugaban Almasihu Allah ne.
ایکَیکَسْیَ پُرُشَسْیوتَّمانْگَسْوَرُوپَح کھْرِیشْٹَح، یوشِتَشْچوتَّمانْگَسْوَرُوپَح پُمانْ، کھْرِیشْٹَسْیَ چوتَّمانْگَسْوَرُوپَ اِیشْوَرَح۔
4 Kuma duk mutumin da ya yi addu'a ko annabci kansa a rufe, ya wulakanta shugabansa.
اَپَرَمْ آچّھادِتوتَّمانْگینَ یینَ پُںسا پْرارْتھَنا کْرِیَتَ اِیشْوَرِییَوانِی کَتھْیَتے وا تینَ سْوِییوتَّمانْگَمْ اَوَجْنایَتے۔
5 Amma duk macen da ta yi addu'a ko annabci kanta a bude, ta wulakanta shugabanta. Gama yayi dai dai da idan tayi aski.
اَناچّھادِتوتَّمانْگَیا یَیا یوشِتا چَ پْرارْتھَنا کْرِیَتَ اِیشْوَرِییَوانِی کَتھْیَتے وا تَیاپِ سْوِییوتَّمانْگَمْ اَوَجْنایَتے یَتَح سا مُنْڈِتَشِرَحسَدرِشا۔
6 Gama idan mace ba zata rufe kanta ba, to ta yanke gashinta ya zama gajere. Idan abin kunya ne mace ta yanke gashinta ko ta aske kanta, bari ta rufe kanta.
اَناچّھادِتَمَسْتَکا یا یوشِتْ تَسْیاح شِرَح مُنْڈَنِییَمیوَ کِنْتُ یوشِتَح کیشَچّھیدَنَں شِرومُنْڈَنَں وا یَدِ لَجّاجَنَکَں بھَویتْ تَرْہِ تَیا سْوَشِرَ آچّھادْیَتاں۔
7 Bai kamata na miji ya rufe kansa ba, tun da yake shi siffa ne da daukakar Allah. Amma mace daukakar namiji ce.
پُمانْ اِیشْوَرَسْیَ پْرَتِمُورْتِّح پْرَتِتیجَحسْوَرُوپَشْچَ تَسْماتْ تینَ شِرو ناچّھادَنِییَں کِنْتُ سِیمَنْتِنِی پُںسَح پْرَتِبِمْبَسْوَرُوپا۔
8 Don kuwa namiji ba daga jikin mace yake ba. A maimako, matar daga jikin namiji take.
یَتو یوشاتَح پُمانْ نودَپادِ کِنْتُ پُںسو یوشِدْ اُدَپادِ۔
9 Ba a kuma halicci namiji don mace ba. A maimako, an halicci mace don namiji.
اَدھِکَنْتُ یوشِتَح کرِتے پُںسَح سرِشْٹِ رْنَ بَبھُووَ کِنْتُ پُںسَح کرِتے یوشِتَح سرِشْٹِ رْبَبھُووَ۔
10 Shi ya sa mace za ta kasance da alamar iko a kanta, saboda mala'iku.
اِتِ ہیتو رْدُوتانامْ آدَرادْ یوشِتا شِرَسْیَدھِینَتاسُوچَکَمْ آوَرَنَں دھَرْتَّوْیَں۔
11 Duk da haka, a cikin Ubangiji, mace ba a rabe take da namiji ba, haka kuma namiji ba a rabe yake da mace ba.
تَتھاپِ پْرَبھو رْوِدھِنا پُماںسَں وِنا یوشِنَّ جایَتے یوشِتَنْچَ وِنا پُمانْ نَ جایَتے۔
12 Kamar yadda mace take daga namiji, haka ma namiji kuma haihuwar mace ne. Amma dukkan abubuwa daga Allah suke.
یَتو یَتھا پُںسو یوشِدْ اُدَپادِ تَتھا یوشِتَح پُمانْ جایَتے، سَرْوَّوَسْتُونِ چیشْوَرادْ اُتْپَدْیَنْتے۔
13 Ku hukunta da kanku: Daidai ne mace ta yi addu'a ga Allah kanta a bude?
یُشْمابھِریوَیتَدْ وِوِچْیَتاں، اَناورِتَیا یوشِتا پْرارْتھَنَں کِں سُدرِشْیَں بھَویتْ؟
14 Ashe, ko dabi'a bata nuna maku cewa abin kunya ne namiji, ya kasance da dogon gashi ba?
پُرُشَسْیَ دِیرْگھَکیشَتْوَں تَسْیَ لَجّاجَنَکَں، کِنْتُ یوشِتو دِیرْگھَکیشَتْوَں تَسْیا گَورَوَجَنَکَں
15 Ba dabi'a ta koya maku cewa idan mace tana da dogon gashi, daukakar ta ne ba? Gama domin rufewa aka yi mata baiwar gashin.
یَتَ آچّھادَنایَ تَسْیَے کیشا دَتّا اِتِ کِں یُشْمابھِح سْوَبھاوَتو نَ شِکْشْیَتے؟
16 To idan wani yana da niyyaryin gardama game da wannan, mu dai bamu da wata al'adar, ikilisiyoyin Allah kuma haka.
اَتْرَ یَدِ کَشْچِدْ وِوَدِتُمْ اِچّھیتْ تَرْہْیَسْماکَمْ اِیشْوَرِییَسَمِتِینانْچَ تادرِشِی رِیتِ رْنَ وِدْیَتے۔
17 Amma game da umarnin dake biye, ban yaba maku ba, taruwarku ba ta kirki ba ce, ta rashin gaskiya ce.
یُشْمابھِ رْنَ بھَدْرایَ کِنْتُ کُتْسِتایَ سَماگَمْیَتے تَسْمادْ ایتانِ بھاشَمانینَ مَیا یُویَں نَ پْرَشَںسَنِییاح۔
18 Farko dai sa'adda kuke, taron ikklisiya, na ji har akwai rarrabuwa tsakaninku, har na fara amincewa da maganar.
پْرَتھَمَتَح سَمِتَو سَماگَتاناں یُشْماکَں مَدھْیے بھیداح سَنْتِیتِ وارْتّا مَیا شْرُویَتے تَنْمَدھْیے کِنْچِتْ سَتْیَں مَنْیَتے چَ۔
19 Dole ne a sami tsattsaguwa a tsakaninku, don a iya gane wadanda suke amintattu a cikinku.
یَتو ہیتو رْیُشْمَنْمَدھْیے یے پَرِیکْشِتاسْتے یَتْ پْرَکاشْیَنْتے تَدَرْتھَں بھیدَے رْبھَوِتَوْیَمیوَ۔
20 Domin, in kun taru a wuri daya, ba jibin Ubangiji kuke ci ba!
ایکَتْرَ سَماگَتَے رْیُشْمابھِح پْرَبھاوَں بھےجْیَں بھُجْیَتَ اِتِ نَہِ؛
21 Ya yin da kuke ci, kowa na cin abincinsa ne kamin sauran Wani yana jin yunwa, wani kuma ya zarin ci, har ya bugu.
یَتو بھوجَنَکالے یُشْماکَمیکَیکینَ سْوَکِییَں بھَکْشْیَں تُورْنَں گْرَسْیَتے تَسْمادْ ایکو جَنو بُبھُکْشِتَسْتِشْٹھَتِ، اَنْیَشْچَ پَرِترِپْتو بھَوَتِ۔
22 Baku da gidajen da zaku ci ku sha, kuna raina ikkilisiyar Allah, kuna kuma wulakanta wa wadanda basu da komai? To, me zan ce maku? Yaba maku zan yi? Ba zan yaba maku ba akan wannan.
بھوجَنَپانارْتھَں یُشْماکَں کِں ویشْمانِ نَ سَنْتِ؟ یُشْمابھِ رْوا کِمْ اِیشْوَرَسْیَ سَمِتِں تُچّھِیکرِتْیَ دِینا لوکا اَوَجْنایَنْتے؟ اِتْیَنینَ مَیا کِں وَکْتَوْیَں؟ یُویَں کِں مَیا پْرَشَںسَنِییاح؟ ایتَسْمِنْ یُویَں نَ پْرَشَںسَنِییاح۔
23 Amma abin da na karba a gun Ubangiji shi nake baku cewa Ubangiji Yesu, a daren da aka bashe shi ya dauki gurasa.
پْرَبھُتو یَ اُپَدیشو مَیا لَبْدھو یُشْماسُ سَمَرْپِتَشْچَ سَ ایشَح۔
24 Bayan ya yi godiya, sai ya kakkarya ya ce, “wanna shi ne jikina wanda yake saboda ku, ku yi domin tunawa da ni.”
پَرَکَرَسَمَرْپَنَکْشَپایاں پْرَبھُ رْیِیشُح پُوپَماداییشْوَرَں دھَنْیَں وْیاہرِتْیَ تَں بھَنْکْتْوا بھاشِتَوانْ یُشْمابھِریتَدْ گرِہْیَتاں بھُجْیَتانْچَ تَدْ یُشْمَتْکرِتے بھَگْنَں مَمَ شَرِیرَں؛ مَمَ سْمَرَنارْتھَں یُشْمابھِریتَتْ کْرِیَتاں۔
25 Ta wannan hanya kuma, sai ya dauki kokon, ya ce, “kokon nan na sabon alkawari ne, da aka tabbatar da shi da cikin jinina. Ku yi haka kuna sha don tunawa da ni.”
پُنَشْچَ بھیجَناتْ پَرَں تَتھَیوَ کَںسَمْ آدایَ تینوکْتَں کَںسویَں مَمَ شونِتینَ سْتھاپِتو نُوتَنَنِیَمَح؛ یَتِوارَں یُشْمابھِریتَتْ پِییَتے تَتِوارَں مَمَ سْمَرَنارْتھَں پِییَتاں۔
26 Duk sa'adda kuke cin gurasar nan, kuna kuma sha cikin kokon nan, kuna bayyana mutuwar Ubangiji ke nan, har sai ya dawo.
یَتِوارَں یُشْمابھِریشَ پُوپو بھُجْیَتے بھاجَنینانینَ پِییَتے چَ تَتِوارَں پْرَبھوراگَمَنَں یاوَتْ تَسْیَ مرِتْیُح پْرَکاشْیَتے۔
27 Saboda haka duk wanda ya ci gurasar nan, ko ya sha a cikin kokon nan, na Ubangiji da rashin cancanta, ya yi laifin wulakanta jikin Ubangiji da jininsa.
اَپَرَنْچَ یَح کَشْچِدْ اَیوگْیَتْوینَ پْرَبھورِمَں پُوپَمْ اَشْناتِ تَسْیانینَ بھاجَنینَ پِوَتِ چَ سَ پْرَبھوح کایَرُدھِرَیو رْدَنْڈَدایِی بھَوِشْیَتِ۔
28 Sai kowa ya fara auna kansa, kafin ya ci gurasar, ya kuma sha a cikin kokon nan.
تَسْماتْ مانَویناگْرَ آتْمانَ پَرِیکْشْیَ پَشْچادْ ایشَ پُوپو بھُجْیَتاں کَںسینانینَ چَ پِییَتاں۔
29 In kowa ya ci, ya sha ba tare da rarrabewa da jikin Ubangiji ba, lalle ya jawowa kansa hukunci, ta wurin ci da sha da ya yi.
یینَ چانَرْہَتْوینَ بھُجْیَتے پِییَتے چَ پْرَبھوح کایَمْ اَوِمرِشَتا تینَ دَنْڈَپْراپْتَیے بھُجْیَتے پِییَتے چَ۔
30 Shi ya sa da yawa a cikin ku suke raunana, kuma suna fama da rashin lafiya, har ma wasun ku da dama suka yi barci.
ایتَتْکارَنادْ یُشْماکَں بھُورِشو لوکا دُرْبَّلا روگِنَشْچَ سَنْتِ بَہَوَشْچَ مَہانِدْراں گَتاح۔
31 Amma, in mun auna kanmu, ba a za a hukunta mu ba.
اَسْمابھِ رْیَدْیاتْمَوِچاروکارِشْیَتَ تَرْہِ دَنْڈو نالَپْسْیَتَ؛
32 In kuwa Ubangiji ne ya ke hukunta mu, To, muna horuwa ke nan, don kada a kayar damu tare da duniya.
کِنْتُ یَداسْماکَں وِچارو بھَوَتِ تَدا وَیَں جَگَتو جَنَیح سَمَں یَدْ دَنْڈَں نَ لَبھامَہے تَدَرْتھَں پْرَبھُنا شاسْتِں بھُںجْمَہے۔
33 Saboda haka, ya ku 'yan'uwana, idan kuka tattaru don cin abinci, sai ku jira juna.
ہے مَمَ بھْراتَرَح، بھوجَنارْتھَں مِلِتاناں یُشْماکَمْ ایکینیتَرونُگرِہْیَتاں۔
34 Idan kuwa wani yana jin yunwa, ya ci a gida, kada ya zama taronku ya jawo maku hukunci. Batun sauran abubuwan da kuka rubuta kuwa, zan ba da umarni a kai sa'ad da na zo.
یَشْچَ بُبھُکْشِتَح سَ سْوَگرِہے بھُنْکْتاں۔ دَنْڈَپْراپْتَیے یُشْمابھِ رْنَ سَماگَمْیَتاں۔ ایتَدْبھِنَّں یَدْ آدیشْٹَوْیَں تَدْ یُشْمَتْسَمِیپاگَمَنَکالے مَیادیکْشْیَتے۔

< 1 Korintiyawa 11 >