< 1 Korintiyawa 11 >
1 Ku yi koyi da ni, kamar yadda nake koyi da Almasihu.
Mwilondai nene, kutya nene kanikamfuata Kristu.
2 Yanzu ina yaba maku ne, don kuna tunawa da ni cikin abu duka. Ina kuma yaba maku wajen bin al'adun da na ba ku daidai yadda na ba ku.
Henu ni kabhafifu kwa ndabha ya fhela kamkani khomboka mghakamuili mayhopolelu kutya kumuletai kwa muenga.
3 Amma fa ina son ku fahimta da cewa, shugaban kowane mutum Almasihu ne, shugaban kowace mace mutumin ne, shugaban Almasihu Allah ne.
Basi nilonda mmanyai ya kuwa Kristu ndo kichwa kya kila mwanagosi, ni muene mwanagosi ndo kichwa cha bhanadala, ni ya kuya K'yara ndo mutu wa Kristu.
4 Kuma duk mutumin da ya yi addu'a ko annabci kansa a rufe, ya wulakanta shugabansa.
Khila mwanagosi yais'oma au yaipisya unabii ikayelai afuniki mutu wa muene akakiaibisha mutu wa muene.
5 Amma duk macen da ta yi addu'a ko annabci kanta a bude, ta wulakanta shugabanta. Gama yayi dai dai da idan tayi aski.
Kakiyele kila mwanadala yais'oma au kupisya unabii hali mutu wa muene kikayelai wazi akakiaibisha mutu wa muene. Kwa mana so sawasawa ni kutya kaakasibhu.
6 Gama idan mace ba zata rufe kanta ba, to ta yanke gashinta ya zama gajere. Idan abin kunya ne mace ta yanke gashinta ko ta aske kanta, bari ta rufe kanta.
Ikayelai kutya mwandala alafunikalepi mutu wa muene, na adumulibhwai njuili sya muene siyelai sifupi. Mana ukayela soni mwanadala kudumula njuili sya muene au kukasibhwa, basi afunikai mutu wa muene.
7 Bai kamata na miji ya rufe kansa ba, tun da yake shi siffa ne da daukakar Allah. Amma mace daukakar namiji ce.
Kwani ikampasalepi mwanagosi kufunika mutu wa muene, kwa ndabha muene ndo mfuano ni utukufu wa k'yara. Kakiyele mwanadala ndo utukufu wa mwanagosi.
8 Don kuwa namiji ba daga jikin mace yake ba. A maimako, matar daga jikin namiji take.
Mana mwanagosi atokene hee ni mwanadala. Bali mwanadala atokhene ni mwanagosi.
9 Ba a kuma halicci namiji don mace ba. A maimako, an halicci mace don namiji.
Wala mwanagosi abhombibhu hee kwajia ya mwanadala. Bali mwanadala abhombibhu kwajia ya mwanagosi.
10 Shi ya sa mace za ta kasance da alamar iko a kanta, saboda mala'iku.
Eye ndo ndabha mwanadala ipasibhwa kuya ni ishala ya mamlaka juu ya mutu wa muene, kwa ndabha ya malaika.
11 Duk da haka, a cikin Ubangiji, mace ba a rabe take da namiji ba, haka kuma namiji ba a rabe yake da mace ba.
Hata efu, kup'etela Bwana, mwana ndala ayehe muene pasipo mwanangosi, au mwanangosi pasipo mwanadala.
12 Kamar yadda mace take daga namiji, haka ma namiji kuma haihuwar mace ne. Amma dukkan abubuwa daga Allah suke.
Mana kutya kabhele mwanadala ahomili kwa mwanagosi, khela khela umwanagosi ahomili kwa mwanadala. Ni fhenu fyoa fihomela kwa K'yara.
13 Ku hukunta da kanku: Daidai ne mace ta yi addu'a ga Allah kanta a bude?
Mjihukumuayi mwayhomo: Ko! ndosahihi mwanadala an's'omai K'yara hali mutu wa muene ukayelai wazi?
14 Ashe, ko dabi'a bata nuna maku cewa abin kunya ne namiji, ya kasance da dogon gashi ba?
Ko hata asili ya yumuene ikabhafundisya lepi ya ndabha mwanagosi akayela ni njuili sitali ndo soni kwa muene?
15 Ba dabi'a ta koya maku cewa idan mace tana da dogon gashi, daukakar ta ne ba? Gama domin rufewa aka yi mata baiwar gashin.
Ko asili ikabhafundisya lepi ya ndabha mwanadala akayela ni njuili sitali ndo utukufu kwa muene? Mana apelibhu sela njuili sitali kutya nghobho sya muene.
16 To idan wani yana da niyyaryin gardama game da wannan, mu dai bamu da wata al'adar, ikilisiyoyin Allah kuma haka.
Kakiyele ikayela munu yuyuoa yhola ilondaa kubishana juu ya ele, tete tuyehee ni namna yhenge, wala makanisa gha K'yara.
17 Amma game da umarnin dake biye, ban yaba maku ba, taruwarku ba ta kirki ba ce, ta rashin gaskiya ce.
Kup'etela maagizo ghaghifuatila, nene nikabhasifuhee. Mana pamwikusanyika, si kwa faida bali kwa hasala.
18 Farko dai sa'adda kuke, taron ikklisiya, na ji har akwai rarrabuwa tsakaninku, har na fara amincewa da maganar.
Mana kuanza, ni p'eleka ya kuya pamwikusanika mu kanisa, kuyenimigawanyiko kati ya yhomo, ni kwa sehemu niamini.
19 Dole ne a sami tsattsaguwa a tsakaninku, don a iya gane wadanda suke amintattu a cikinku.
Kwa mana lazima iyelai misuguano kati ya yhomo, ili ndabha bhala bhakubalili bhamanyinikai kwayhomo.
20 Domin, in kun taru a wuri daya, ba jibin Ubangiji kuke ci ba!
Kwa mana pamwibhonenela, kamwila so kyakulya kya Bwana.
21 Ya yin da kuke ci, kowa na cin abincinsa ne kamin sauran Wani yana jin yunwa, wani kuma ya zarin ci, har ya bugu.
Pamwilya, kila mmonga ilya kyakulya kya muene yumuene kabula ya bhamana bhalili lepi. hata ni oyho ayehe ni njala, ni oyho agalili.
22 Baku da gidajen da zaku ci ku sha, kuna raina ikkilisiyar Allah, kuna kuma wulakanta wa wadanda basu da komai? To, me zan ce maku? Yaba maku zan yi? Ba zan yaba maku ba akan wannan.
Ko iyelepi nyumba yakulelela au kunywelela? Ko mkaliza ku kanisa la K'yara ni kubhafezehesha yabhadulili fhenu? Nijobha kiki kwa muenga? Nibhasifilai? Nilabhasifila lepi kup'etela ele!
23 Amma abin da na karba a gun Ubangiji shi nake baku cewa Ubangiji Yesu, a daren da aka bashe shi ya dauki gurasa.
Mana nayhopholili kuhomela kwa Bwana khela kanibhapelili muenga ya kuwa Bwana Yesu, pakilu bhola paasalitibhu, atolili n'kate.
24 Bayan ya yi godiya, sai ya kakkarya ya ce, “wanna shi ne jikina wanda yake saboda ku, ku yi domin tunawa da ni.”
Baada wa kuushukulu, audumuili ni kujobha, “Obho ndo mbhele wanene, wauyele kajia ya yhomo. Mkhetainaa kwa kunikhombhoka nene.”
25 Ta wannan hanya kuma, sai ya dauki kokon, ya ce, “kokon nan na sabon alkawari ne, da aka tabbatar da shi da cikin jinina. Ku yi haka kuna sha don tunawa da ni.”
Na ni naa kabhele atolili kikhombi baada ya kulya, ni kujobha, “Kikhombi ekhe ndo agano lipya kup'etela muasi wa yhoni. Mkhetai na mala nyingi kila pamwinywa kwa kunikhombhoka nene.”
26 Duk sa'adda kuke cin gurasar nan, kuna kuma sha cikin kokon nan, kuna bayyana mutuwar Ubangiji ke nan, har sai ya dawo.
Kwakila muda pamwilya n'kate obho ni kunywelela kikombi, mkaitangasya umauti wa Bwana mpaka paihidai.
27 Saboda haka duk wanda ya ci gurasar nan, ko ya sha a cikin kokon nan, na Ubangiji da rashin cancanta, ya yi laifin wulakanta jikin Ubangiji da jininsa.
Kwa elu, kila yailayi n'kate au kukinywelela kikhombi ekhu kya Bwana kakibelili kuya, alaya ajipelili hatia y mbhele ni muasi wa Bwana.
28 Sai kowa ya fara auna kansa, kafin ya ci gurasar, ya kuma sha a cikin kokon nan.
Munu akajihojilepi yumwene hosi, ni kabhele alyai n'kate, ni kukinywelela kikhombi.
29 In kowa ya ci, ya sha ba tare da rarrabewa da jikin Ubangiji ba, lalle ya jawowa kansa hukunci, ta wurin ci da sha da ya yi.
Mana yailya ni kunywa bila kupambanula mbhele, ilya ni kunywa hukumu ya muene yumuene.
30 Shi ya sa da yawa a cikin ku suke raunana, kuma suna fama da rashin lafiya, har ma wasun ku da dama suka yi barci.
Eye ndo ndabha bhanu bhingi kati yayhomo ni bhagonjwa ni bhazaifu, ni baazi yhinu bhafuile.
31 Amma, in mun auna kanmu, ba a za a hukunta mu ba.
Kakiyele tukachunguzimai tabhene tulahukumibhwa hee.
32 In kuwa Ubangiji ne ya ke hukunta mu, To, muna horuwa ke nan, don kada a kayar damu tare da duniya.
Ila patihukumlibhwa ni Bwana, tikhelebhukila ili tusihidi kuhukumlibhwa pamonga ni dunia.
33 Saboda haka, ya ku 'yan'uwana, idan kuka tattaru don cin abinci, sai ku jira juna.
Kwa elu, kaka ni dada bhayangu pamwibhonanila mbhuesyai kulya, mlendanai.
34 Idan kuwa wani yana jin yunwa, ya ci a gida, kada ya zama taronku ya jawo maku hukunci. Batun sauran abubuwan da kuka rubuta kuwa, zan ba da umarni a kai sa'ad da na zo.
Munu akayelai ni alyai kunyumba kwa muene, ili ndabha pamwibhonana pamonga isiyi kihukumu. Ni kuhusu mambo ghamana ghamwayandiki, nilabhajobhela pamwihidai.