< 1 Korintiyawa 10 >
1 Ina son ku sani, 'yan'uwa, cewa ubaninmu duka suna karkashin gajimarai kuma sun bi ta cikin teku.
Nilonda muenga mmanyai kaka ni dada bhayangu ya kuwa dadi bhitu bhayele pasi mu liwingu ni bhoa bhapetili mu bahari.
2 Dukansu an yi masu baftisma cikin gajimarai da kuma teku,
Bhoa bhabatisibhu bhayela bha Musa mugati muliwingu ni mugati mubahari,
3 kuma dukansu sun ci abincin ruhaniya iri daya.
ni bhoa bhayele kyakulya khela khela kya roho. Bhoa bhanyuili kinywaji khela khela kya roho.
4 Dukansu sun sha abin sha na ruhaniya iri daya. Gama sun sha daga wani dutsen ruhaniya da ya bisu, kuma wannan dutsen Almasihu ne.
Maana bhanyuili kuhomela mu muamba wa roho waubhafwatili, ni muamba bhola wayele ndo Kristu.
5 Amma Ubangiji bai ji dadin yawancinsu ba, saboda haka gawawakin su suka bazu a jeji.
Lakini K'yara abhaghanili lepi sana ni bhingi bha bhene, ni maiti ghabhene sasambisibhu mujangwani.
6 Wadan nan al'amura, an rubuta mana su domin muyi koyi da su, kada mu yi sha'awar miyagun ayyuka kamar yadda suka yi.
Basi mambo agha ghoa ghayele mfano kwa yhoto, ili tete tusiyi bhanu bhakutamani mabaya kutya ni bhala bhabhakhetili.
7 Kada ku zama masu bautar gumaka kamar yadda wadansun su suka yi. Wannan kamar yadda aka rubuta ne, “Mutanen sukan zauna su ci su sha kuma su tashi suyi wasa.”
Msiyi waabudu sanamu, kutya bhamana bhabhi kiyele. Eye ndo kutya kakiyandikibhu, “Bhanu bhatamili pasi kulya ni kunywa ni kuyinuka kukina ki tamaa sa mapenzi.”
8 Kada mu shiga zina da faskanci kamar yadda yawancin su suka yi, a rana guda mutane dubu ashirin da uku suka mutu.
Tusikheti uashelati kutya bhamana bhene kabhaketili. Bhafuili ligono limonga bhanu ishilini na tatu elfu kwa ndabha ya elu.
9 Kada mu gwada Almasihu kamar yadda yawancinsu suka yi, macizai suka yi ta kashe su.
Wala tusinjalibu Kristu, ni kutya bhamana kabhaketili ni kuhalibikibhwa ni liyoka.
10 kada kuma ku zama masu gunaguni kamar yadda suka yi, suka yi ta mutuwa a hannun malaikan mutuwa.
Ni kabhele msinung'uniki, kutya bhingi bha bhene kabhanung'uniki ni kumang'asibhwa ni malaika wa mauti.
11 Wadannan abubuwa sun faru dasu ne a matsayin misalai a garemu. An rubuta su domin gargadinmu - mu wadanda karshen zamanai yazo kanmu. (aiōn )
Basi mambo aghu ghabhombiki kujo mifano kwa yhoto. ghayandikibhu ili kutuonya tete - tabhafikilibhu ni kumalika ki zamani. (aiōn )
12 Saboda haka, bari duk wanda yake tunanin shi tsayyaye ne, to yayi hattara kada ya fadi.
Kwa elu kila akajibhona ayhemili ayelai ngangali asihidi kubina.
13 Babu gwajin da ya same ku wanda ba a saba da shi ba cikin dukan mutane. A maimako, Allah mai aminci ne. Da ba zaya bari ku jarabtu ba fiye da iyawarku. Tare da gwajin zai tanadar da hanyar fita, domin ku iya jurewa.
Kuyelehee lijalibu lalibhakabhili muenga laliyelehee kawaida ya bhanadamu. Ila K'yara ndo mwaminifu. Akabhaleka lepi mjalibibhuayi kup'eta ubhueso bhuinu. Pamonga ni lijalibu muene alabhapela ndiangu wa kupitila, ili mubhwesyai kustaimili.
14 Saboda haka ya kaunatattu na, ku guji bautar gumaka.
Kwa elu, bhapendwa bhangu, mujiikhembelai ibada yalisanamu.
15 Ina magana da ku kamar masu zurfin tunani, domin ku auna abin da ni ke fadi.
Nijobha ni muenga kutya bhanu bhenye akili, ili muamulai juu gha nijobha.
16 Kokon albarka da muke sa wa albarka, ba tarayya bane cikin jinin Almasihu? Gurasa da muke karyawa ba tarayya bane cikin jikin Almasihu?
Kikhombi kya balaka katibaliki, so ushilika wa mbhele wa Kristu?
17 Domin akwai gurasa guda, mu da muke dayawa jiki daya ne. Dukanmu munci daga gurasa daya ne.
Kwa ndabha nkate ummonga, tete bhatuyele tabhingi mbhele ummonga, tete tabhoa tiyhop'holela n'kate ummonga kwa pamonga.
18 Dubi mutanen Isra'ila: ba wadanda ke cin hadayu ke da rabo a bagadi ba?
Mbhalangai bhanu bha Israeli: Ko! bhala bhoa bhabhilya zabihu so bhashiliki mu mazabau?
19 Me nake cewa? gunki wani abu ne? Ko kuma abincin da aka mika wa gunki hadaya wani abu ne?
Nijobha kiki kabhele? ya kuya sanamu khenu? au yakuya kya kulya kakapisibhu sadaka kwa sanamu ndo khenu?
20 Amma ina magana game da abubuwan da al'ummai suke hadaya, suna wa aljannu ne hadaya ba Allah ba. Ba na son kuyi tarayya da al'janu!
Kakiyele nijobha juu ya fhenu fhela fabhipisya sadaka bhanu bhapagani bha Mataifa, ya kuya bhipisya fhenu efe kwa mapepo ni si kwa K'yara. Nani nilondalepi muenga kushilikiana ni mapepo!
21 Ba zaku sha daga kokon Ubangiji ku kuma sha na Al'janu ba, ba za kuyi zumunta a teburin Ubangiji ku yi a na Al'janu ba.
Mwibhuesya lepi kunywelela kikhombi kya Bwana ni kikombi ka mapepo. mwibhuesya lepi kuya ushilika mu meza ya Bwana ni mu meza ya mapepo.
22 Ko muna so mu sa Ubangiji kishi ne? Mun fi shi karfi ne?
Au tukamsopela Bwana bhuifu? tuyee ni nghofo zaidi ya muene?
23 “Komai dai dai ne,” amma ba komai ke da amfani ba, “Komai dai dai ne,” amma ba komai ke gina mutane ba.
“Fhenu fyoa ni halali,” kakiyele si syoa fafifuayi. “Fhenu fyoa ni halali,” kakiyele si syoa fyafijenga bhanu.
24 Kada wani ya nemi abinda zaya amfane shi. A maimako, kowa ya nemi abinda zaya amfani makwabcinsa.
Ayehee hata mmonga ngaalondili manofu gha muene tu. Badala yaki, kila mmonga ngaalondili manofu gha njinu.
25 Kana iya cin duk abin da ake sayarwa a kasuwa, ba tare da tamboyoyin lamiri ba.
Mwibhuesya kulya kila fhenu kakigolisibhwa kusoko bila kukhota - khtai kwajia ya kumanya.
26 Gama “duniya da duk abin da ke cikin ta na Ubangiji ne.”
Mana “dunia ndo mali ya Bwana, ni fyoa fafimemisibhwa.”
27 Idan marar bangaskiya ya gayyace ka cin abinci, kana kuma da niyyar zuwa, ka je ka ci duk abinda aka kawo maka, ba tare da tamboyoyin lamiri ba.
Ni munu yaiaminilepi kubhaalika kulya, ni mwilonda kulota, mliayi kyoakhela kaakabhapela bila kukhota masuali gha zamili.
28 Amma idan wani ya ce maka, “Wannan abinci an yi wa gumaka hadaya da shi ne” To kada ka ci. Wannan za ka yi ne saboda wanda ya shaida maka, da kuma lamiri ( gama duniya da dukan abinda ke cikin ta na Ubangiji ne).
Kakiyele munu akabhajobhela, “kyakulya ekhe kitokene ni sadaka ya bhapagani,” msile. Eye ndo kwajia ya muene yaabhajobhili, na kwajia ya zamili.
29 Ba ina nufin lamirin ka ba, amma lamirin wanda ya fada maka. Don me za a hukunta 'yanci na domin lamirin wani?
Ni nene nimanishahee zamila sya yhomo, bali zamili ya yhola yhongi. Maana kwandabha yakiki uhuru wanene uhukumiwai ni munu yhongi?
30 Idan na ci abincin tare da bada godiya, don mi za a zage ni don abin da na bada godiya a kansa?
Ikayelai nene nitumila kyakulya kwa shukulani, kwandayakiki nilighibhwai kwa khenu ka nikishukuili kwa muene?
31 Saboda haka, ko kana ci ko kana shi, ka yi komai domin daukakar Allah.
Kwa elu, kyoakhela kamwilya ni kunywa, au kyoakhela kamwifwanya, mfwanyai ghoa kwajia ya utukufu wa K'yara.
32 Kada ka zama sanadiyyar tuntube, ga Yahudawa, ko Helenawa, ko ikilisiyar Allah.
Msibhakosesi Bhayaudi au bhayunani, au kanisa la K'yara.
33 Na yi kokari in farantawa dukan mutane rai cikin dukan abubuwa. Ba riba nake nema wa kaina ba, amma domin kowa. Na yi wannan ne domin su sami ceto.
Mjalibuayi kutya nene kanijalibu kubhagana bhanu bhoa kwa mambo ghoa. Nilondahee faida yayhoni, bali ya bhingi. Ni nene ni kheta naa ili bhabhwesyai kuokholewa.