< Zefaniya 2 >

1 Ku tattaru, ku tattaru, Ya ku al’umma marar kunya,
Pārbaudaties paši un izmeklējaties, jūs bezkaunīgie ļaudis.
2 kafin ƙayyadadden lokacin nan yă zo ranan nan kuma ta share ku kamar ƙaiƙayi kuma kafin fushi mai tsanani na Ubangiji yă auko muku, kafin ranar fushin Ubangiji ta auko muku.
Pirms spriedums nenotiek, - kā pelavas skrien diena, - pirms Tā Kunga bardzības karstums jums neuziet, pirms Tā Kunga dusmības diena jums neuznāk.
3 Ku nemi Ubangiji, dukanku ƙasashe masu tawali’u, ku da kuke yin abin da ya umarta. Ku nemi adalci da tawali’u; mai yiwuwa ku sami mafaka a ranar fushin Ubangiji.
Meklējiet To Kungu, visi bēdu ļaudis virs zemes, kas dariet viņa tiesu, meklējiet taisnību, meklējiet pazemību! Vai jūs, kas zin, netapsiet izglābti Tā Kunga bardzības dienā.
4 Za a yashe Gaza a kuma bar Ashkelon kango. Da tsakar rana Ashdod za tă zama babu kowa a kuma tumɓuke Ekron.
Jo Gaca taps atstāta un Askalona par posta vietu, Ašdoda dienas vidū taps aizdzīta, un Ekrone taps izsakņota.
5 Taku ta ƙare ku da kuke zama a bakin teku, Ya ku mutanen Keretawa; maganar Ubangiji tana gāba da ke, Ya ke Kan’ana, ƙasar Filistiyawa. “Zan hallaka ki kuma babu abin da zai rage.”
Ak vai, tiem, kas dzīvo gar jūru, Krietu tautai. Tā Kunga vārds nāks pār jums, Kanaāna, Fīlistu zeme! Un Es tevi izdeldēšu, ka tur vairs nebūs iedzīvotāju.
6 Ƙasar da take a bakin teku, inda Keretawa suke zaune, za tă zama wurin da makiyaya da ta garken tumaki.
Un jūrmalas tiesa paliks par atmatām, ganu alām un avju laidariem.
7 Za tă zama mallakar raguwar gidan Yahuda; a can za su sami wurin kiwo. Da yamma za su kwanta a gidajen Ashkelon. Ubangiji Allahnsu zai lura da su; zai maido musu da martabarsu.
Un tā būs daļa Jūda nama atlikušiem, kur ganīt. Vakaros tie apgulsies Askalonas namos, kad Tas Kungs, viņu Dievs, tos piemeklēs, un būs novērsis viņu cietumu.
8 “Na ji irin zagin da Mowab take yi, da kuma ba’ar Ammonawa, waɗanda suka zagi mutanena suna kuma yi barazana a kan ƙasarsu.
Moaba mēdīšanu Es esmu dzirdējis, un Amona bērnu lamāšanu, ar ko tie mēdījuši Manus ļaudis un lielījušies pret viņu robežām.
9 Saboda haka, muddin ina raye,” in ji Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, “tabbatacce Mowab za tă zama kamar Sodom, Ammonawa kuma kamar Gomorra, ƙasa mai ciyayi da rammukan gishiri, ƙasa marar amfani har abada. Raguwar mutanena za su washe su; waɗanda suka rage na al’ummata za su gāda ƙasarsu.”
Tādēļ tik tiešām ka Es dzīvoju, saka Tas Kungs Cebaot, Israēla Dievs: Moabs būs kā Sodoma un Amona bērni kā Gomora, nātru krūms un sāls bedre un posta vieta mūžīgi. Manu ļaužu atlikušie tos aplaupīs, un Manas tautas atlikums tos iemantos.
10 Wannan ne zai zama sakamakon girmankansu, saboda zagi da kuma ba’ar da suka yi wa mutanen Ubangiji Maɗaukaki.
Tas viņiem notiks par viņu lepnību, jo tie ir mēdījuši un lielījušies pret Tā Kunga Cebaot ļaudīm.
11 Ubangiji zai zama abin tsoro a gare su sa’ad da ya hallaka allolin ƙasar. Al’ummai a kowane bakin teku za su yi masa sujada, kowa a ƙasarsa.
Tas Kungs būs briesmīgs pret viņiem, jo Viņš izdeldēs visus pasaules dievus, un ikviens no savas vietas Viņu pielūgs, visas pagānu salas.
12 “Ku ma, ya Kushawa, za a kashe ku da takobina.”
Arī jūs, Moru(Etiopiešu) ļaudis, tapsiet nokauti caur Manu zobenu.
13 Zai kuma miƙa hannunsa gāba da arewa yă kuma hallaka Assuriya, zai mai da Ninebe kango gaba ɗaya ta kuma zama busasshiya kamar hamada.
Un Viņš izstieps Savu roku pret ziemeli un izdeldēs Asuru, un darīs Ninivi par postažu, tik sausu kā tuksnesi.
14 Garkuna za su kwanta a can, da kowace irin halitta, Mujiyar hamada da bushiya za su zauna a kan ginshiƙanta. Kukansu za tă ratsa tagogi, ɓuraguzai za su tare ƙofofin shiga, za a kware ginshiƙan al’ul.
Un viņas vidū ganāmi pulki apgulsies, visādi zvēri, dumpis un ezis mājos viņu granātābolu dārzos, viņu balsis dziedās logos, gruveši būs uz sliekšņiem, jo ciedra galdi taps noplēsti.
15 Birnin da yake harka ke nan da take zaune lafiya. Ta ce wa kanta, “Ni ce, kuma babu kamata.” Dubi irin kangon da ta zama mana, mazaunin namun jeji! Duk wanda ya wuce ta sai ya yi mata tsaki yana kaɗa kai.
Šī ir tā pilsēta, kas tā priecājās, kas droši dzīvo, kas savā sirdī saka: es, un cita neviena. Kā tā ir palikusi par postažu, zvēriem par migu! Visi, kas tai iet garām, svilpo un met ar roku.

< Zefaniya 2 >