< Zefaniya 1 >

1 Domin mai bi da kaɗe-kaɗe. A kan kayan kiɗi masu tsirkiyata. Maganar Ubangiji da ta zo wa Zefaniya ɗan Kushi, ɗan Gedaliya, ɗan Amariya, ɗan Hezekiya, a zamanin Yosiya ɗan Amon sarkin Yahuda.
Gospodova beseda, ki je prišla Sofoniju, sinu Kušíja, sinú Gedaljája, sinú Amarjá, sinú Hezekija, v dneh Jošíja, Amónovega sina, Judovega kralja.
2 “Zan hallaka kome a fuskar duniya,” in ji Ubangiji.
»Popolnoma bom použil vse stvari iz dežele, « govori Gospod.
3 “Zan hallaka mutane da dabbobi; zan kuma hallaka tsuntsayen sama da kifayen teku, da gumakan da suke sa mugaye su yi tuntuɓe.” “Sa’ad da zan kawar da mutum daga fuskar duniya,” in ji Ubangiji.
»Použil bom človeka in žival. Z zlobnimi bom použil perjad neba in ribe morja in kamne spotike in človeka bom iztrebil iz dežele, « govori Gospod.
4 “Zan miƙa hannuna gāba da Yahuda da kuma dukan mazaunan Urushalima. Zan datse raguwar Ba’al daga wannan wuri, da sunayen firistocin gumaka da na marasa sanin Allah,
»Prav tako bom svojo roko iztegnil nad Juda in nad vse prebivalce Jeruzalema in iztrebil bom preostanek Báala iz tega mesta in ime Kemarimov z duhovniki;
5 waɗanda suka rusuna a kan rufin ɗaki don su yi sujada ga rundunar taurari. Waɗanda suka rusuna suka kuma yi rantsuwa da sunan Ubangiji suke kuma rantsuwa da sunan Molek.
in tiste, ki obožujejo vojsko neba na hišnih strehah; in tiste, ki obožujejo in ki prisegajo pri Gospodu in prisegajo pri Milkómu;
6 Waɗanda suka juya daga bin Ubangiji, ba sa kuma neman Ubangiji ko su nemi nufinsa.”
in tiste, ki so obrnjeni nazaj od Gospoda; in tiste, ki niso iskali Gospoda niti poizvedovali za njim.«
7 Ku yi shiru a gaban Ubangiji Mai Iko Duka, gama ranar Ubangiji ta yi kusa. Ubangiji ya shirya hadaya; ya kuma tsarkake waɗanda ya gayyato.
Mirujte ob prisotnosti Gospoda Boga, kajti dan Gospodov je pri roki, kajti Gospod je pripravil klavno daritev, povabil je svoje goste.
8 “A ranar hadayar Ubangiji zan hukunta sarakuna da kuma’ya’yan sarakuna da duk waɗanda suke sanye da rigunan ƙasashen waje.
»In zgodilo se bo, na dan Gospodove klavne daritve, da bom kaznoval prince in kraljeve otroke in vse tiste, ki so oblečeni s tujo obleko.
9 A wannan rana zan hukunta dukan waɗanda suke kauce taka madogarar ƙofa, waɗanda suke cika haikalin allolinsu da rikici da ruɗu.
V istem dnevu bom kaznoval tudi vse tiste, ki poskakujejo na pragu, ki napolnjujejo hiše svojih gospodarjev z nasiljem in prevaro.
10 “A wannan rana,” in ji Ubangiji, “Za a ji kuka daga Ƙofar Kifi, kururuwa daga Sabon Mazauni, da kuma amo mai ƙarfi daga tuddai.
Na tisti dan se bo zgodilo, « govori Gospod, » da bo glas vpitja od Ribjih velikih vrat in tuljenja od drugih in veliko lomljenje s hribov.
11 Ku yi kururuwa, ku da kuke zaune a yankin kasuwa; za a hallaka dukan’yan kasuwanku, dukan waɗanda suke kasuwanci da azurfa za su lalace.
Tulite, vi prebivalci Maltarke, kajti vse trgovsko ljudstvo je posekano. Vsi tisti, ki nosijo srebro, so iztrebljeni.
12 A wannan lokaci zan bincike Urushalima da fitilu in kuma hukunta waɗanda ba su kula ba, waɗanda suke kamar ruwan inabin da aka bar a ƙasan tukunya, waɗanda suke tsammani, ‘Ubangiji ba zai yi kome ba nagari ko mummuna.’
Ob tistem času se bo zgodilo, da bom Jeruzalem preiskal s svetilkami in kaznoval ljudi, ki so naseljeni na svojih usedlinah, ki v svojem srcu pravijo: › Gospod ne bo storil dobrega niti ne bo storil zlega.‹
13 Za a washe dukiyarsu, a rurrushe gidajensu. Za su gina gidaje amma ba za su zauna a ciki ba; za su shuka inabi amma ba za su sha ruwansa ba.”
Zato bodo njihove dobrine postale plen in njihove hiše opustošenje. Prav tako bodo gradili hiše, toda ne bodo jih poselili in sadili bodo vinograde, toda od njihovega vina ne bodo pili.«
14 Babbar ranar Ubangiji ta yi kusa, ta yi kusa kuma tana zuwa da sauri. Ku saurara! Kukan ranar Ubangiji za tă yi zafi, za a ji kururuwan jarumi a can.
Gospodov véliki dan je blizu, ta je blizu in silno hiti, celó glas Gospodovega dneva. Mogočen človek bo tam grenko jokal.
15 Ranan nan za tă zama ranar fushi, rana ce ta baƙin ciki da azaba, rana ce ta tashin hankali da lalacewa, ranar duhu baƙi ƙirin, ranar gizagizai da baƙin duhu,
Tisti dan je dan besa, dan stiske in tegobe, dan pustote in opustošenja in dan teme in mračnosti, dan oblakov in goste teme,
16 rana ce ta busa ƙaho da kururuwar yaƙi gāba da birane masu mafaka, da kuma kusurwar hasumiyoyi.
dan šofarja in alarma zoper utrjena mesta in zoper visoke stolpe.
17 “Zan kawo baƙin ciki a kan mutane za su kuma yi tafiya kamar makafi, domin sun yi wa Ubangiji zunubi. Za a zubar da jininsu kamar ƙura kayan cikinsu kuma kamar najasa.
»Na ljudi bom privedel tegobo, da bodo hodili kakor slepi ljudje, ker so grešili zoper Gospoda in njihova kri bo izlita kakor prah in njihovo meso kakor gnoj.«
18 Azurfarsu ko zinariyarsu ba za su iya cetonsu ba a ranar fushin Ubangiji.” A cikin zafin kishinsa za a hallaka dukan duniya gama zai kawo ƙarshen dukan mazaunan duniya nan da nan.
Niti jih njihovo srebro niti njihovo zlato ne bo moglo osvoboditi na dan Gospodovega besa, temveč bo celotna dežela použita z ognjem njegove ljubosumnosti, kajti celo zelo hitro se bo znebil vseh tistih, ki prebivajo v deželi.«

< Zefaniya 1 >