< Zakariya 9 >

1 Annabci. Maganar Ubangiji tana gāba da ƙasar Hadrak za tă kuma sauko a kan Damaskus, gama idanun dukan mutane da na kabilan Isra’ila suna a kan Ubangiji,
Fetse; miatrek’ an-tane’ i Hadrake mpitofa e Damesèke, ty tsara’ Iehovà; (mitolik’ am’ Iehovà ty fihaino’ ondatio naho ze hene’ fifokoa’Israele; )
2 da kuma a kan Hamat ita ma, wadda ta yi iyaka da ita, da kuma a kan Taya da Sidon, ko da yake suna da hikima ƙwarai.
naho amy Kamate mpiefetse ama’ey; naho amy Tsore vaho amy Tsidone, amy t’ie mahihitse.
3 Taya ta gina wa kanta mafaka mai ƙarfi; ta tara azurfa kamar ƙasa, zinariya kuma kamar tarin shara a tituna.
Toe namboatse rova fatratse t’i Tsore le nampitoabotse volafoty hoe deboke naho volamena ki’e hoe fotak’ an-damoke.
4 Amma Ubangiji zai karɓe mallakarta, zai hallaka ikonta da take da shi a kan teku, wuta kuma za tă cinye ta.
Inao t’ie hampikoahe’ i Talè, havatambia’e mb’ an-driak’ añe ty haozara’e; vaho ho forototoe’ ty afo.
5 Ashkelon za tă ga haka ta ji tsoro; Gaza za tă yi birgima cikin azaba, haka Ekron ma, gama za tă fid da zuciya. Gaza za tă rasa sarkinta za a kuma gudu a bar Ashkelon.
Hahaisake zay ty Askelone vaho hiria-kolitse, hangirifiry ka t’i Azà, naho i Ekrone ty amy fitamà’e nilesay; hihomake ty mpanjaka’ i Azà le tsy ho amam-pimoneñe ty Askelone.
6 Baƙi za su mallaki Ashdod, kuma zan kawar da girman kan Filistiyawa.
Anak’ amontoñe ty hitoboke e Ashdode, vaho haitoako ty fisengea’ o nte-Pilistio.
7 Zan kawar da jini daga bakinsu, zan kuma cire abincin da aka haramta daga tsakanin haƙoransu. Waɗanda za a bari za su zama na Allahnmu, su kuma zama shugabanni a Yahuda, Ekron kuma za tă zama kamar Yebusiyawa.
Hafahako am-bava’e ao ty lio’e naho an-tsifim-pamotsi’e ao o raha mampangorìñeo; fa o sehanga’eo ty ho an’ Andrianañaharen-tika, ie ty hanoeñe mpiaolo e Iehodà ao, vaho hanahake ty nte-Iebose t’i Ekrone.
8 Amma zan kāre gidana daga sojoji masu kai da kawowa. Azzalumi ba zai ƙara cin mutanena da yaƙi ba, gama yanzu ina tsaro.
Hitobe am-­piarikatoha’ i kivohokoy raho ty amo lahindefoñeo, ty amy miary eo naho mibalike vaho tsy hisoroha’ ty mpamorekeke ka, fa ho jilove’ o masokoo henane zao.
9 Ki yi murna ƙwarai, ya Diyar Urushalima! Ki yi sowa, Diyar Urushalima! Duba, ga sarkinki yana zuwa wurinki, mai adalci yana kuma da ceto, mai tawali’u yana kuma hawan jaki, yana a kan ɗan aholaki, a kan’yar jaka.
Mandià taroba ry anak’ampela’ i Tsione, mipoñafa ry anak’ ampela’ Ierosalaime; Hehe te mitotsak’ ama’o ty Mpanjaka’o, Vantan-dre, reketse fandrombahañe, mirèke, mi­ningitse borìke, ambone’ ty fola-bao, ana’ty borìke vave’e.
10 Zan ƙwace kekunan yaƙi daga Efraim, da kuma dawakan yaƙi daga Urushalima, za a kuma karya bakan yaƙi. Zai yi shelar salama ga al’ummai. Mulkinsa zai yaɗu daga teku zuwa teku, daga Kogi kuma zuwa ƙarshen duniya.
Le hapitsoko amy Efraime ty sarete, naho am’ Iero­salaime ty soavala, naho ho pozaheko o fàlen-kotakotakeo; ie hitsara fampilongoañe amo kilakila’ ondatio, vaho hitakatse an-driake ey pak’ an-driak’ añe i fifehea’ey, naho boak’amy Sakay añe pak’ añ’ olo-ty tane toy.
11 Ke kuma, saboda jinin alkawarina da ke, zan’yantar da’yan kurkukunki daga rami marar ruwa.
Le ihe, ty amy lio’ i fañina ama’oiy, hampiavoteko boak’ an-koboñe tsy aman-drano ao o azo an-drohio.
12 Ku koma maɓuya, ya ku’yan kurkuku masu sa zuciya; ko yanzu ma na sanar cewa zan mayar muku ninki biyu.
Mimpolia mb’an-drova fatratse mb’ eo, ry mpirohy mitamàñeo; anito ty ho koiheko te hondroheko in-droe o azoo.
13 Zan lanƙwasa Yahuda yadda nake lanƙwasa bakana, in kuma cika ta da Efraim kamar kibiya. Zan tā da’ya’yanki maza, ya Sihiyona, gāba da’ya’yanki, ya Girka, in kuma mai da ke kamar takobin jarumin yaƙi.
Ampivohoreko hoe te faleko t’Iehodà, atsafeko amy faley ty Efraime; naho ho troboeko o ana’oo ry Tsione, hatreatré’e o ana’oo ry Iavane, ie hampanahafeko amy fibaram-panalolahiy.
14 Sa’an nan Ubangiji zai bayyana a bisansu; kibiyarsa za tă wulga kamar walƙiya. Ubangiji Mai Iko Duka zai busa ƙaho; zai taho ta cikin guguwa daga kudu,
Ho oniñe ambone’ iereo eo t’Iehovà, naho hihiririñe hoe helatse i ana-pale’ey; ho tiofe’ Iehovà, Talè i antsivay, vaho hijoñe an-tangololahi’ i atimoy.
15 Ubangiji Maɗaukaki kuma zai tsare su. Za su hallakar su kuma yi nasara da duwatsun majajjawa. Za su sha su yi kururuwa kamar sun sha ruwan inabi; za su cika kamar kwanon da ake amfani don a yayyafa jini a kusurwoyin bagade.
Ie harova’ Iehovà’ i Màroy; le hampibotseke iereo handialia o vato-piletseo; hìnoñe iereo naho hiroharoha hoe an-divay; hatsafeñe hoe an-tsoakazo, kotsa hoe an-kotso’ i kitreliy eo.
16 Ubangiji Allahnsu zai cece su a wannan rana gama su mutanensa ne da kuma garkensa. Za su haska a cikin ƙasarsa kamar lu’ulu’u a rawani.
Handrombake iareo amy andro zay t’Iehovà Andrianañahare’ iareo ho lia-rai’ ondati’eo, ho vatosoan-tsabaka’e, mimilemiletse an-tane’e eo.
17 Za su yi kyan gani da kuma bansha’awa! Hatsi zai sa samari su yi murna, sabon ruwan inabi kuma zai sa’yan mata su yi farin ciki.
Akore ty hafanjàka naho hatsomerentsere’ iareo! Hampiraorao o ajalahio ty ampemba naho o somondrarao ty divai-vao.

< Zakariya 9 >