< Zakariya 9 >
1 Annabci. Maganar Ubangiji tana gāba da ƙasar Hadrak za tă kuma sauko a kan Damaskus, gama idanun dukan mutane da na kabilan Isra’ila suna a kan Ubangiji,
Tā Kunga vārda spriedums par Hadraha zemi, un kas apmetās Damaskū; jo Tas Kungs skatās uz cilvēkiem un uz visām Israēla ciltīm.
2 da kuma a kan Hamat ita ma, wadda ta yi iyaka da ita, da kuma a kan Taya da Sidon, ko da yake suna da hikima ƙwarai.
Un uz Hamatu pie viņas robežām, uz Tiru un Sidonu, jo tur ir liela gudrība.
3 Taya ta gina wa kanta mafaka mai ƙarfi; ta tara azurfa kamar ƙasa, zinariya kuma kamar tarin shara a tituna.
Un Tirus sev ir uzcēlusi stipru pili un sakrājusi sudrabu kā pīšļus, un zeltu kā dubļus uz ielām.
4 Amma Ubangiji zai karɓe mallakarta, zai hallaka ikonta da take da shi a kan teku, wuta kuma za tă cinye ta.
Redzi, Tas Kungs viņu uzvarēs un satrieks viņas spēku jūrā, un uguns viņu aprīs.
5 Ashkelon za tă ga haka ta ji tsoro; Gaza za tă yi birgima cikin azaba, haka Ekron ma, gama za tă fid da zuciya. Gaza za tă rasa sarkinta za a kuma gudu a bar Ashkelon.
Askalona to redzēs un bīsies, un arī Gaca, un drebēs, līdz ar Ekroni, tāpēc ka viņu cerība ir palikusi kaunā. Un Gacas ķēniņš ies bojā, un Askalonā nedzīvos.
6 Baƙi za su mallaki Ashdod, kuma zan kawar da girman kan Filistiyawa.
Un Ašdodā dzīvos sveši, un Es izdeldēšu Fīlistu lepnību.
7 Zan kawar da jini daga bakinsu, zan kuma cire abincin da aka haramta daga tsakanin haƙoransu. Waɗanda za a bari za su zama na Allahnmu, su kuma zama shugabanni a Yahuda, Ekron kuma za tă zama kamar Yebusiyawa.
Un Es atņemšu viņu asinis no viņu mutes un viņu negantību no viņu zobiem. Tā tie arīdzan atliksies mūsu Dievam, un tie būs kā valdnieki iekš Jūda, un Ekronekā Jebusieši.
8 Amma zan kāre gidana daga sojoji masu kai da kawowa. Azzalumi ba zai ƙara cin mutanena da yaƙi ba, gama yanzu ina tsaro.
Un Es pats apmetīšos ap Savu namu pret karaspēku un pret sirotājiem, ka spaidītājs tur vairs nestaigās; jo nu Es to ar Savām acīm esmu redzējis.
9 Ki yi murna ƙwarai, ya Diyar Urushalima! Ki yi sowa, Diyar Urushalima! Duba, ga sarkinki yana zuwa wurinki, mai adalci yana kuma da ceto, mai tawali’u yana kuma hawan jaki, yana a kan ɗan aholaki, a kan’yar jaka.
Priecājies ļoti, Ciānas meita, un gavilē, Jeruzālemes meita! Redzi, tavs ķēniņš nāk pie tevis, taisns un Pestītājs Viņš ir, pazemīgs un jādams uz ēzeļa, uz ēzeļa mātes kumeļa.
10 Zan ƙwace kekunan yaƙi daga Efraim, da kuma dawakan yaƙi daga Urushalima, za a kuma karya bakan yaƙi. Zai yi shelar salama ga al’ummai. Mulkinsa zai yaɗu daga teku zuwa teku, daga Kogi kuma zuwa ƙarshen duniya.
Un Es izdeldēšu ratus no Efraīma un zirgus no Jeruzālemes, un kara stops taps izdeldēts. Un tautām Viņš mācīs mieru, un Viņa valdīšana būs no vienas jūras līdz otrai un no lielupes līdz pasaules galam.
11 Ke kuma, saboda jinin alkawarina da ke, zan’yantar da’yan kurkukunki daga rami marar ruwa.
Un arī tu, - tavas derības asiņu dēļ Es tavus cietumniekus izlaidīšu no bedres, kur ūdens nav.
12 Ku koma maɓuya, ya ku’yan kurkuku masu sa zuciya; ko yanzu ma na sanar cewa zan mayar muku ninki biyu.
Atgriežaties atpakaļ uz to stipro vietu, jūs cietumnieki, kam cerība. Šodien pat Es saku, ka Es tev divkārtīgi atmaksāšu.
13 Zan lanƙwasa Yahuda yadda nake lanƙwasa bakana, in kuma cika ta da Efraim kamar kibiya. Zan tā da’ya’yanki maza, ya Sihiyona, gāba da’ya’yanki, ya Girka, in kuma mai da ke kamar takobin jarumin yaƙi.
Jo Jūdu Es Sev esmu uzvilcis kā stopu un Efraīmu licis par bultu, un Es pamodināšu tavus bērnus, Ciāna, pret taviem bērniem, Grieķu zeme, un tevi darīšu kā varoņa zobenu!
14 Sa’an nan Ubangiji zai bayyana a bisansu; kibiyarsa za tă wulga kamar walƙiya. Ubangiji Mai Iko Duka zai busa ƙaho; zai taho ta cikin guguwa daga kudu,
Un Tas Kungs parādīsies pār viņiem, un Viņa bultas izies kā zibens, un Tas Kungs Dievs bazūnēs ar bazūni un nāks kā aukas no dienvidiem.
15 Ubangiji Maɗaukaki kuma zai tsare su. Za su hallakar su kuma yi nasara da duwatsun majajjawa. Za su sha su yi kururuwa kamar sun sha ruwan inabi; za su cika kamar kwanon da ake amfani don a yayyafa jini a kusurwoyin bagade.
Tas Kungs Cebaot tos pasargās, un tie rīs un samīs lingas akmeņus, un tie dzers un cels troksni tā kā no vīna, un taps pilni kā upuru kausi, kā altāra stūri.
16 Ubangiji Allahnsu zai cece su a wannan rana gama su mutanensa ne da kuma garkensa. Za su haska a cikin ƙasarsa kamar lu’ulu’u a rawani.
Un Tas Kungs, viņu Dievs, tos izpestīs tanī dienā kā Savu ļaužu ganāmo pulku, jo tie ir kroņa akmeņi, mirdzēdami Viņa zemē.
17 Za su yi kyan gani da kuma bansha’awa! Hatsi zai sa samari su yi murna, sabon ruwan inabi kuma zai sa’yan mata su yi farin ciki.
Jo cik liels būs viņu labums? Un cik liels būs viņu daiļums? Labība jaunekļus izaudzinās un vīns jaunietes.