< Zakariya 8 >

1 Maganar Ubangiji Maɗaukaki ta sāke zuwa gare ni.
TUHAN Yang Mahakuasa memberikan pesan ini kepadaku,
2 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Ina kishin Sihiyona ƙwarai; ina kuma cike da kishi dominta.”
"Aku ingin sekali menolong Yerusalem karena Aku amat mengasihi penduduknya, dan karena kasih-Ku itu, hati-Ku panas kepada musuh-musuh kota itu.
3 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Zan koma Sihiyona in zauna a Urushalima. Sa’an nan za a kira Urushalima Birnin Gaskiya, a kuma kira dutsen Ubangiji Maɗaukaki Dutse Mai Tsarki.”
Aku akan kembali ke Yerusalem, kota-Ku yang suci itu, dan tinggal di situ. Yerusalem akan dikenal sebagai kota yang setia, dan bukit TUHAN Yang Mahakuasa akan disebut Bukit Suci.
4 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Tsofaffi maza da mata za su sāke zauna a titunan Urushalima, kowanne da sanda a hannu saboda tsufa.
Di lapangan kota Yerusalem, akan duduk lagi kakek-kakek dan nenek-nenek yang sudah sangat tua sehingga harus berjalan dengan tongkat.
5 Titunan birnin za su cika da samari da’yan mata suna wasa.”
Jalan-jalan di kota akan penuh lagi dengan anak-anak yang bermain-main.
6 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Mai yiwuwa ya zama da mamaki ga raguwar wannan mutanen da suke nan a lokacin, amma zai zama abin mamaki gare ni ne?” In ji Ubangiji Maɗaukaki.
Hal itu mungkin tampak mustahil bagi orang-orang yang masih hidup dari bangsa ini, namun tidak mustahil bagi-Ku.
7 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Zan ceci mutanena daga ƙasashen gabas da yamma.
Aku akan menyelamatkan umat-Ku dari negeri-negeri tempat mereka telah diangkut,
8 Zan komo da su su zauna a Urushalima; za su zama mutanena, ni kuwa zan zama amintaccen Allahnsu mai adalci.”
dan membawa mereka kembali dari timur dan dari barat, sehingga mereka tinggal di Yerusalem lagi. Mereka akan menjadi umat-Ku dan Aku Allah mereka. Aku akan memerintah mereka dengan setia dan adil."
9 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Ku da yanzu kuke jin maganan nan da annabawa suka faɗi, waɗanda suke a nan lokacin da aka kafa harsashin haikalin Ubangiji Maɗaukaki, bari hannuwanku su zama da ƙarfi don a gama gina haikalin.
TUHAN berkata kepada umat-Nya, "Kuatkanlah hatimu! Sekarang kamu mendengar kata-kata yang juga telah diucapkan oleh para nabi pada waktu fondasi diletakkan, untuk membangun kembali Rumah-Ku.
10 Kafin wannan lokaci babu albashi domin mutum ko dabba. Ba wanda yake iya sakewa yă yi hidimominsa saboda maƙiya, domin na sa kowa yă zama maƙiyi maƙwabcinsa.
Sebelum masa itu tak ada yang mampu menyewa tenaga manusia atau binatang, dan tak ada yang merasa aman dari gangguan musuh. Aku telah mengadu domba seorang dengan yang lain.
11 Amma yanzu ba zan yi da waɗanda raguwar mutane yadda na yi da na dā ba,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Tetapi sekarang orang-orang yang masih hidup dari bangsa ini Kuperlakukan berbeda dengan dahulu.
12 “Iri zai yi girma da kyau, kuringa za tă ba da’ya’yanta, ƙasa za tă ba da hatsi, sama kuma za tă ba da raɓa. Zan ba da duk waɗannan abubuwa su zama gādo ga raguwar mutanen nan.
Mereka akan menabur benih dengan damai. Pohon-pohon anggur mereka akan berbuah, tanah akan memberi hasilnya, dan hujan akan turun dengan berlimpah-limpah. Segala berkat itu Kuberikan kepada orang-orang yang masih hidup dari bangsa ini.
13 Kamar yadda kuka zama abin la’ana a ƙasashe, ya Yahuda da Isra’ila, haka zan cece ku, za ku kuma zama albarka. Kada ku ji tsoro, sai dai ku bar hannuwanku su zama da ƙarfi.”
Hai penduduk Yehuda dan Israel! Di masa yang lampau, bilamana orang-orang asing saling mengutuk, mereka berkata, 'Semoga bencana yang menimpa Yehuda dan Israel menimpa engkau juga!' Tetapi Aku akan menyelamatkan kamu, sehingga orang-orang asing itu akan berkata sesama mereka, 'Semoga berkat yang turun atas Yehuda dan Israel, turun juga atas dirimu!' Sebab itu kuatkanlah hatimu dan janganlah takut!"
14 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Kamar dai yadda na yi niyyar kawo muku bala’i, in kuma ƙi jin tausayi sa’ad da kakanninku suka ba ni haushi,” in ji Ubangiji Maɗaukaki,
TUHAN Yang Mahakuasa berkata, "Ketika nenek moyangmu membuat Aku marah, Aku memutuskan untuk menghukum mereka dengan keras. Aku tidak mengubah keputusan-Ku itu, melainkan melaksanakannya.
15 kada ku ji tsoro “saboda a yanzu na yi niyya in sāke yi wa Urushalima da Yahuda abu mai kyau.
Tetapi sekarang Aku hendak memberkati penduduk Yerusalem dan penduduk Yehuda. Jadi, janganlah takut.
16 Abubuwan da za ku yi ke nan. Ku gaya wa juna gaskiya, ku kuma dinga yin shari’ar gaskiya a ɗakunanku na shari’arku;
Inilah perintah-perintah yang harus kamu lakukan: Kalau bicara, katakanlah yang benar kepada sesamamu. Berilah keputusan pengadilan yang adil dan yang membawa damai.
17 kada ku ƙulla wa maƙwabtanku mugunta, kuma kada ku so yin rantsuwa ta ƙarya. Ina ƙyamar waɗannan duka,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Janganlah merencanakan yang jahat terhadap sesamamu. Janganlah mengucapkan sumpah palsu. Aku benci kepada dusta dan ketidakadilan serta kekerasan."
18 Maganar Ubangiji Maɗaukaki ta sāke zuwa wurina.
TUHAN Yang Mahakuasa memberikan pesan ini kepadaku untuk umat-Nya,
19 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Azumin wata na huɗu, da na watan biyar, da na watan bakwai da na watan goma za su zama lokutan farin ciki da murna da kuma bukukkuwa na murna ga Yahuda. Saboda haka sai ku ƙaunaci gaskiya da salama.”
"Puasa yang dilakukan dalam bulan keempat, kelima, ketujuh, dan kesepuluh akan menjadi perayaan-perayaan yang penuh kegembiraan dan kesenangan bagi penduduk Yehuda. Cintailah kebenaran dan damai!"
20 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Mutane da yawa da kuma mazaunan birane da yawa har yanzu za su zo,
TUHAN Yang Mahakuasa berkata, "Masanya akan tiba penduduk dari banyak kota akan datang ke Yerusalem.
21 mazaunan wani birni za su je wurin mazaunan wani birni su ce, ‘Bari mu je nan da nan mu roƙi Ubangiji mu kuma nemi Ubangiji Maɗaukaki. Ni kaina zan je.’
Penduduk dari kota yang satu akan berkata kepada penduduk kota yang lain, 'Mari kita pergi menyembah TUHAN Yang Mahakuasa dan memohon berkat-Nya. Ikutlah dengan kami!'
22 Mutane da yawa kuma da al’ummai masu ƙarfi za su zo Urushalima su nemi Ubangiji Maɗaukaki su kuma roƙe shi.”
Lalu banyak orang dan banyak bangsa yang kuat akan datang ke Yerusalem untuk menyembah Aku TUHAN Yang Mahakuasa dan memohon berkat-Ku.
23 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “A kwanakin nan, mutane goma daga kabilu da al’ummai za su riƙe rigar mutumin Yahuda guda su ce, ‘Bari mu tafi tare da kai, domin mun ji cewa Allah yana tare da ku.’”
Pada hari-hari itu sepuluh orang asing akan datang kepada satu orang Yahudi dan berkata, 'Kami ingin juga beruntung seperti kamu; sebab kami mendengar bahwa Allah memberkati kamu.'" TUHAN Yang Mahakuasa telah berbicara.

< Zakariya 8 >