< Zakariya 8 >
1 Maganar Ubangiji Maɗaukaki ta sāke zuwa gare ni.
Caempuei BOEIPA ol pai tih,
2 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Ina kishin Sihiyona ƙwarai; ina kuma cike da kishi dominta.”
“Caempuei BOEIPA he ni a thui. Zion hamla ka thatlai. Thatlainah loh len tih kosi khaw dung. Anih hamla ka thatlai,” a ti.
3 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Zan koma Sihiyona in zauna a Urushalima. Sa’an nan za a kira Urushalima Birnin Gaskiya, a kuma kira dutsen Ubangiji Maɗaukaki Dutse Mai Tsarki.”
BOEIPA loh he ni a thui. Zion la ka mael vetih Jerusalem khui ah kho ka sak ni. Te vaengah Jerusalem te oltak khopuei, caempuei BOEIPA kah tlang, hmuencim tlang la a khue ni.
4 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Tsofaffi maza da mata za su sāke zauna a titunan Urushalima, kowanne da sanda a hannu saboda tsufa.
Caempuei BOEIPA loh he ni a thui. Jerusalem toltung ah patong neh hamca koep kho a sak ni. Hlang he khohnin cup vetih a kut dongah a conghol a pom ni.
5 Titunan birnin za su cika da samari da’yan mata suna wasa.”
Khopuei toltung ah camoe bae vetih a toltung ah hutaca rhoek luem uh ni.
6 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Mai yiwuwa ya zama da mamaki ga raguwar wannan mutanen da suke nan a lokacin, amma zai zama abin mamaki gare ni ne?” In ji Ubangiji Maɗaukaki.
Caempuei BOEIPA loh he ni a thui. Te khohnin ah tah pilnam meet he a mik ah khobaerhambae om sitoe cakhaw kai mik dongah khobaerhambae om aya? Caempuei BOEIPA kah olphong ni.
7 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Zan ceci mutanena daga ƙasashen gabas da yamma.
Caempuei BOEIPA loh he ni a thui. Ka pilnam te khocuk khohmuen lamkah khaw, khotlak khohmuen lamkah khaw ka khang coeng ne.
8 Zan komo da su su zauna a Urushalima; za su zama mutanena, ni kuwa zan zama amintaccen Allahnsu mai adalci.”
Amih te ka khuen vetih Jerusalem khui ah kho a sak uh ni. Kamah taengah pilnam la om uh vetih kai khaw amih taengah uepomnah neh, duengnah neh Pathen la ka om ni.
9 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Ku da yanzu kuke jin maganan nan da annabawa suka faɗi, waɗanda suke a nan lokacin da aka kafa harsashin haikalin Ubangiji Maɗaukaki, bari hannuwanku su zama da ƙarfi don a gama gina haikalin.
Caempuei BOEIPA loh he ni a thui. Tonghma rhoek ka dong lamkah he ol he, tahae khohnin kah aka ya rhoek tah na kut moem uh laeh. Te tah bawkim sak hamla, caempuei BOEIPA im a toong khohnin vaengkah coeng ni.
10 Kafin wannan lokaci babu albashi domin mutum ko dabba. Ba wanda yake iya sakewa yă yi hidimominsa saboda maƙiya, domin na sa kowa yă zama maƙiyi maƙwabcinsa.
Te khohnin hmai ah tah hlang kah thapang om pawt tih rhamsa kah thapang a tal pah. Aka voei ham neh aka cet ham khaw ngaimongnah tal coeng. Hlang boeih te ka tueih coeng dongah hlang he a hui taengah rhal la om coeng.
11 Amma yanzu ba zan yi da waɗanda raguwar mutane yadda na yi da na dā ba,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Tedae tahae ah kai he pilnam a meet taengah hnukbuet tue bangla ka om moenih. He tah caempuei BOEIPA kah olphong ni.
12 “Iri zai yi girma da kyau, kuringa za tă ba da’ya’yanta, ƙasa za tă ba da hatsi, sama kuma za tă ba da raɓa. Zan ba da duk waɗannan abubuwa su zama gādo ga raguwar mutanen nan.
Rhoepnah misur tii te a thaih cuen vetih khohmuen loh a cangpai a paek ni. Vaan loh a buemtui a paek ni. He boeih he pilnam kah a meet taengah ka pang sak.
13 Kamar yadda kuka zama abin la’ana a ƙasashe, ya Yahuda da Isra’ila, haka zan cece ku, za ku kuma zama albarka. Kada ku ji tsoro, sai dai ku bar hannuwanku su zama da ƙarfi.”
Namtom lakli ah rhunkhuennah la na om uh vanbangla, Judah imkhui neh Israel imkhui nang te kan khang van vetih yoethennah la na om ni. Rhih uh boeh, na kut mah caang sakuh.
14 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Kamar dai yadda na yi niyyar kawo muku bala’i, in kuma ƙi jin tausayi sa’ad da kakanninku suka ba ni haushi,” in ji Ubangiji Maɗaukaki,
Caempuei BOEIPA loh he ni a thui. Na pa rhoek loh kai taengah a thintoek uh dongah ni nangmih soah thaehuet hamla ka mangtaeng van. Caempuei BOEIPA loh, 'Ka yut mahpawh,’ a ti.
15 kada ku ji tsoro “saboda a yanzu na yi niyya in sāke yi wa Urushalima da Yahuda abu mai kyau.
He khohnin ah tah ka mael tih Jerusalem te then sak ham neh Judah imkhui te na rhih pawt ham ka mangtaeng coeng.
16 Abubuwan da za ku yi ke nan. Ku gaya wa juna gaskiya, ku kuma dinga yin shari’ar gaskiya a ɗakunanku na shari’arku;
He ol he vai uh. Hlang loh a hui taengah oltak mah thui saeh. Na vongka ah lai a tloek te rhoepnah dongah oltak neh tiktamnah la om saeh.
17 kada ku ƙulla wa maƙwabtanku mugunta, kuma kada ku so yin rantsuwa ta ƙarya. Ina ƙyamar waɗannan duka,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Hlang loh a hui te a thinko nen pataeng boethae la taeng boel saeh. A honghi kah olhlo khaw lungnah uh boeh. He boeih he ka thiinah. He tah BOEIPA kah olphong ni.
18 Maganar Ubangiji Maɗaukaki ta sāke zuwa wurina.
Caempuei BOEIPA kah ol he kai taengla ha pai tih,
19 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Azumin wata na huɗu, da na watan biyar, da na watan bakwai da na watan goma za su zama lokutan farin ciki da murna da kuma bukukkuwa na murna ga Yahuda. Saboda haka sai ku ƙaunaci gaskiya da salama.”
“Caempuei BOEIPA loh he ni a thui. A pali yaehnah neh a panga yaehnah khaw, a parhih yaehnah neh a parha kah yaehnah khaw, Judah imkhui ham tah omngaihnah ham neh kohoenah la, khoning then la poeh ni. Te dongah oltak neh rhoepnah mah lungnah uh.
20 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Mutane da yawa da kuma mazaunan birane da yawa har yanzu za su zo,
Caempuei BOEIPA loh he ni a thui. Pilnam neh khopuei kah khosa rhoek muep kun uh pueng ni.
21 mazaunan wani birni za su je wurin mazaunan wani birni su ce, ‘Bari mu je nan da nan mu roƙi Ubangiji mu kuma nemi Ubangiji Maɗaukaki. Ni kaina zan je.’
Te vaengah khosa rhoek te pakhat loh pakhat taengla cet uh vetih, “Ceh, BOEIPA mikhmuh ah kothae tueng ham neh caempuei BOEIPA te tlap hamla cet uh sih, kai khaw ka cet coeng,” a ti nah ni.
22 Mutane da yawa kuma da al’ummai masu ƙarfi za su zo Urushalima su nemi Ubangiji Maɗaukaki su kuma roƙe shi.”
Pilnam miping neh namtom pilnu loh Jerusalem ah caempuei BOEIPA tlap ham neh BOEIPA mikhmuh ah kothae tueng hamla halo uh ni.
23 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “A kwanakin nan, mutane goma daga kabilu da al’ummai za su riƙe rigar mutumin Yahuda guda su ce, ‘Bari mu tafi tare da kai, domin mun ji cewa Allah yana tare da ku.’”
Caempuei BOEIPA loh he ni a thui. Te khohnin ah tah namtom olka cungkuem lamloh hlang parha te sisuk uh ni. Judah hlang kah hnihmoi ah sisuk uh vetih, “Nangmih taengkah Pathen ka yaak uh dongah nangmih neh cet sih,” a ti ni,” a ti nah.