< Zakariya 8 >
1 Maganar Ubangiji Maɗaukaki ta sāke zuwa gare ni.
Hina Gode Bagadedafa da amo sia: ne iasu, Segalaiama i,
2 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Ina kishin Sihiyona ƙwarai; ina kuma cike da kishi dominta.”
“Na da Yelusaleme fidimusa: bagade dadawa: la. Bai Na da Yelusaleme fi dunuma bagade oso dogone asigisa. Na da Yelusaleme fi dunuma asigiba: le, Na da ilia ha lai dunu ilima bagadewane ougi gala.
3 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Zan koma Sihiyona in zauna a Urushalima. Sa’an nan za a kira Urushalima Birnin Gaskiya, a kuma kira dutsen Ubangiji Maɗaukaki Dutse Mai Tsarki.”
Na da Yelusaleme, Na hadigi moilai bai bagade fi ilima buhagili amogai esalumu. Amasea, ilia Yelusalemega Dafawanedafa Moilai bai bagade dio asulimu. Amola Gadodafa Hina Gode Bagadedafa Ea goumi, amoma ilia da Hadigidafa Goumi dio asulimu.
4 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Tsofaffi maza da mata za su sāke zauna a titunan Urushalima, kowanne da sanda a hannu saboda tsufa.
Bu enowane, da: i hamoi dunu amola uda da bagadedafa da: i hamoi ba: le, ilia da galiamoga ili ahoabe da Yelusaleme gagoi ganodini esalebe ba: mu.
5 Titunan birnin za su cika da samari da’yan mata suna wasa.”
Amola bu enowane, logoba: le da dunu mano amola uda mano bagohamedafa da hehedela lafia: lebe ba: mu.
6 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Mai yiwuwa ya zama da mamaki ga raguwar wannan mutanen da suke nan a lokacin, amma zai zama abin mamaki gare ni ne?” In ji Ubangiji Maɗaukaki.
Amo hou da Isala: ili fi dunu waha hame bogoi esalebe, ilia hamomu defele hame ba: mu. Be Na da amo hamomu defele gala.
7 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Zan ceci mutanena daga ƙasashen gabas da yamma.
Na da Na fi dunu eno sogega mugululi oule asi, amo gaga: mu.
8 Zan komo da su su zauna a Urushalima; za su zama mutanena, ni kuwa zan zama amintaccen Allahnsu mai adalci.”
Na da ili gusudili amola guma: dini amoga lale, bu Yelusaleme amoga esaloma: ne oule misunu. Ilia da Na fi dunu esalumu, amola Na da ilia Gode esalumu. Amola Na da mae fisili, moloidafawane ili ouligimu.
9 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Ku da yanzu kuke jin maganan nan da annabawa suka faɗi, waɗanda suke a nan lokacin da aka kafa harsashin haikalin Ubangiji Maɗaukaki, bari hannuwanku su zama da ƙarfi don a gama gina haikalin.
Mae beda: ma! Yelusaleme fi dunu da Na Debolo Diasu bai fa: lalu, balofede dunu da Na waha sia: i liligi dilima sia: i. Amola dilia da amo waha bu naba.
10 Kafin wannan lokaci babu albashi domin mutum ko dabba. Ba wanda yake iya sakewa yă yi hidimominsa saboda maƙiya, domin na sa kowa yă zama maƙiyi maƙwabcinsa.
Amo eso hame doaga: iyawane, dunu da hame gaguiba: le, dunu o ohe hawa: hamomusa: bidi lamu da hamedei ba: i. Amola ha lai dunu bagohameba: le, gaga: su ba: mu da hamedei ba: i. Bai Na da dunu ili gobele gegema: ne hamonesi.
11 Amma yanzu ba zan yi da waɗanda raguwar mutane yadda na yi da na dā ba,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Be Isala: ili fi dunu hame bogoi esalebe, ilima Na da wali hou hisu hamonana.
12 “Iri zai yi girma da kyau, kuringa za tă ba da’ya’yanta, ƙasa za tă ba da hatsi, sama kuma za tă ba da raɓa. Zan ba da duk waɗannan abubuwa su zama gādo ga raguwar mutanen nan.
Ilia da olofoiwane ilia ha: i manu sagamu. Waini efe da fage legemu, osoboga da ha: i manu heda: mu, amola gibu bagade da sa: imu. Na da amo hahawane dogolegele hou huluane Na fi dunu hame bogoi esalebe, ilima hamomu.
13 Kamar yadda kuka zama abin la’ana a ƙasashe, ya Yahuda da Isra’ila, haka zan cece ku, za ku kuma zama albarka. Kada ku ji tsoro, sai dai ku bar hannuwanku su zama da ƙarfi.”
Yuda dunu amola Isala: ili dunu! Musa: ga fi dunu da eno enoia amane gagabusu aligima: ne ilegele sia: i, ‘Gugunufinisisu hou amo da Yuda amola Isala: ili fi ilima doaga: i da dilima doaga: ma: ne ninia da ilegesa.’ Be Na da dili gaga: mu. Amasea, amo ga fi dunu da eno enoia amane sia: mu, ‘Hahawane dogolegele hou amo da Yuda amola Isala: ili fi ilima doaga: i, amo defele dilima doaga: mu da defea.’ Amaiba: le, dilia dogo denesini, mae beda: ma!”
14 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Kamar dai yadda na yi niyyar kawo muku bala’i, in kuma ƙi jin tausayi sa’ad da kakanninku suka ba ni haushi,” in ji Ubangiji Maɗaukaki,
Hina Gode Bagadedafa da amane sia: sa, “Dilia aowalalia da Na ougima: ne hamobeba: le, Na da ili wadela: lesima: ne ilegei. Amola Na asigi dawa: su mae afadenene, dafawane amo ilegei hamoi dagoi.
15 kada ku ji tsoro “saboda a yanzu na yi niyya in sāke yi wa Urushalima da Yahuda abu mai kyau.
Be wali Na da Yelusaleme fi amola Yuda fi ilima hahawane dogolegele ima: ne ilegelala. Amaiba: le, mae beda: ma!
16 Abubuwan da za ku yi ke nan. Ku gaya wa juna gaskiya, ku kuma dinga yin shari’ar gaskiya a ɗakunanku na shari’arku;
Dilia amo hou agoane hamoma; ‘Eno enoma dafawane sia: fawane sia: ma! Fofada: su diasu ganodini, moloidafa hou (hou amo da olofosu iaha) amo fawane hamoma.
17 kada ku ƙulla wa maƙwabtanku mugunta, kuma kada ku so yin rantsuwa ta ƙarya. Ina ƙyamar waɗannan duka,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Dilia eno enoma se imunusa: mae ilegema. Dilia fofada: su ganodini, ilegele sia: sea, ogogosu sia: mae sia: ma. Na da ogogosu amola moloi hame hou amola gegene nimi dasu hou huluane bagade higasa.’”
18 Maganar Ubangiji Maɗaukaki ta sāke zuwa wurina.
Hina Gode Bagadedafa da Segalaiama amane sia: ne i,
19 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Azumin wata na huɗu, da na watan biyar, da na watan bakwai da na watan goma za su zama lokutan farin ciki da murna da kuma bukukkuwa na murna ga Yahuda. Saboda haka sai ku ƙaunaci gaskiya da salama.”
“Ha: i mae nawene gilisisu dilia da oubi biyadu amola bi amola fesu amola nabu amoga hamosa, amo Na da afadenene Yuda dunu ilia nodone hahawane lolo nasu bu hamomu. Dilia asigi hou, dafawane hou amola olofosu hou amo hanama!”
20 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “Mutane da yawa da kuma mazaunan birane da yawa har yanzu za su zo,
Hina Gode Bagadedafa da amane sia: sa, “Eso da mana, amoga ga fi dunu amo da moilai bai bagade bagohame amoga esalebe da Yelusaleme moilai bai bagadega misunu.
21 mazaunan wani birni za su je wurin mazaunan wani birni su ce, ‘Bari mu je nan da nan mu roƙi Ubangiji mu kuma nemi Ubangiji Maɗaukaki. Ni kaina zan je.’
Moilai bai bagade dunu eno da moilai bai bagade dunu enoma amane sia: mu, ‘Ninia da Hina Gode Bagadedafa Ema nodone sia: ne gadoma: ne amola Ea hahawane dogolegele fidisu hogole ba: ma: ne masunu. Nini ahoa: di! Misa!’
22 Mutane da yawa kuma da al’ummai masu ƙarfi za su zo Urushalima su nemi Ubangiji Maɗaukaki su kuma roƙe shi.”
Fifi asi gala bagohame ilia dunu amola gasa bagade fifi asi gala fi dunu ilia da Hina Gode Bagadedafa Ema nodone sia: ne gadomusa: amola Ema Ea hahawane dogolegele fidisu edegema: ne, Yelusalemema misunu.
23 Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, “A kwanakin nan, mutane goma daga kabilu da al’ummai za su riƙe rigar mutumin Yahuda guda su ce, ‘Bari mu tafi tare da kai, domin mun ji cewa Allah yana tare da ku.’”
Amo esoha, ga fi dunu nabuane gala da Yu dunu afae amoma misini, ema amane sia: mu, ‘Ninia dima hobea misunu hou amo gilisili ba: mu hanai gala. Bai Gode da dili esala, amo sia: be ninia nabi dagoi.’”