< Zakariya 7 >

1 A shekara ta huɗu ta Sarki Dariyus, maganar Ubangiji ta zo wa Zakariya a rana ta huɗu ta watan tara, wato, watan Kisleb.
I Kong Darius's fjerde Regeringsår kom HERRENs Ord til Zakarias på den fjerde Dag i den niende Måned, Kislev.
2 Mutanen Betel sun aika Sharezer da Regem-Melek, tare da mutanensu su nemi tagomashin Ubangiji
Da sendte Betel-Sar'ezer og Regem-Melek og hans Mænd Bud for at bede HERREN om Nåde
3 ta wurin tambayar firistocin da kuma annabawan gidan Ubangiji Maɗaukaki, “Ko ya kamata in yi makoki da azumi a wata na biyar, yadda na yi a shekaru masu yawa?”
og spørge Præsterne ved Hærskarers HERREs Hus og Profeterne: "Skal jeg græde og spæge mig i den femte Måned, som jeg nu har gjort i så mange År?"
4 Sai maganar Ubangiji Maɗaukaki ta zo mini ta ce,
Da kom Hærskarers HERREs Ord til mig således:
5 “Ka tambayi dukan mutanen ƙasar da firistoci cewa, ‘Sa’ad da kuka yi makoki da azumi a wata na biyar da na bakwai dukan shekaru saba’in nan, a ainihi saboda ni kuka yi azumi?
Sig til alt Folket i Landet og til Præsterne: Når l har fastet og klaget i den femte og syvende Måned i halvfjerdsindstyve År, var det da mig, I fastede for?
6 Kuma sa’ad da kuke ci kuke sha, ba kanku kuke yi wa shagali ba?
Og når l spiser og drikker, er det da ikke eder, som spiser og drikker?
7 Ashe, ba kalmomin da Ubangiji ya faɗi ke nan ta bakin annabawan farko ba sa’ad da Urushalima da garuruwan da suke kewaye da ita suke hutawa, suke cikin wadata, akwai kuma mutane a Negeb da yammancin gindin tuddai?’”
Kender I ikke de Ord, HERREN forkyndte ved de tidligere Profeter, dengang Jerusalem og dets Byer trindt om var beboet og havde Fred, og Sydlandet og Lavlandetvar beboet?
8 Sai maganar Ubangiji ta sāke zuwa wa Zakariya cewa,
Og HERRENs Ord kom til Zaka rias således:
9 “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ku yi shari’ar gaskiya; ku nuna jinƙai da tausayi ga juna.
Så siger Hærskarers HERRE: Fæld redelig Dom, vis Miskundhed og Barmhjertighed mod hverandre,
10 Kada ku danne gwauruwa ko maraya, baƙo ko talaka. A cikin zuciyarku kada ku yi mugun tunani game da juna.’
undertryk ikke Enker og faderløse, fremmede og nødlidende og tænk ikke i eders Hjerter ondt mod hverandre!
11 “Amma suka ƙi su saurara; da taurinkai suka juya bayansu suka kuma toshe kunnuwansu.
Men de vilde ikke høre; de var stivnakkede og gjorde deres Ører døve
12 Suka taurare zukatansu kamar dutse, suka ƙi jin abin da doka ko kuma maganar Ubangiji Maɗaukaki take faɗi wadda ya aika ta wurin Ruhunsa ta wurin annabawan farko. Saboda haka Ubangiji Maɗaukaki ya ji fushi ƙwarai.
og deres Hjerter hårde som Diamant for ikke at høre Loven og de Ord, Hærskarers HERRE sendte gennem sin Ånd ved de tidligere Profeter. Derfor kom der stor Vrede fra Hærskarers HERRE.
13 “‘Sa’ad da na yi kira, ba su saurara ba; saboda haka sa’ad da suka kira, ba zan saurara ba,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Ligesom de ikke hørte, når han kaldte, således vil jeg, sagde Hærskarers HERRE, ikke høre, når de kalder;
14 ‘Na warwatsar da su da guguwa a cikin dukan ƙasashe, inda suka zama baƙi. Aka bar ƙasar ta zama kango bayansu, da har ba mai shiga ko fita. Haka suka sa ƙasan nan mai daɗi ta zama kango.’”
og jeg blæste dem bort blandt alle de Folk, de ikke kendte, og Landet blev øde efter dem, så ingen drog ud eller hjem; og de gjorde det yndige Land til en Ørk.

< Zakariya 7 >