< Zakariya 6 >

1 Na sāke ɗaga kai sama, sai ga kekunan yaƙi guda huɗu a gabana suna fitowa tsakanin duwatsu guda biyu, duwatsun tagulla!
Un es atkal pacēlu savas acis un skatījos, un redzi, tur četri rati iznāca starp diviem kalniem, un tie kalni bija vara kalni.
2 Karusa ta farko tana da jajjayen dawakai, ta biyu kuma baƙaƙen dawakai,
Priekš tiem pirmiem ratiem bija sarkani zirgi, un priekš tiem otriem ratiem melni zirgi,
3 ta ukun farare dawakai, ta huɗu kuma dawakai masu ɗigo-ɗigo a dukan jikinsu, dukansu kuwa ƙarfafa.
Un priekš tiem trešiem ratiem balti zirgi, un priekš tiem ceturtiem ratiem bija raibi stipri zirgi.
4 Sai na tambayi mala’ikan da yake magana da ni na ce, “Mene ne waɗannan, ranka yă daɗe?”
Un es atbildēju un sacīju uz to eņģeli, kas ar mani runāja: kas tie tādi, mans kungs?
5 Mala’ikan ya amsa mini ya ce, “Waɗannan su ne ruhohi huɗu na sama, waɗanda suka fito daga wurin Ubangiji na dukan duniya.
Tad tas eņģelis atbildēja un sacīja: šie ir tie četri debess vēji, kas iznāk, kad tie bija stāvējuši priekš visas pasaules valdnieka.
6 Wannan mai baƙaƙen dawakai zai nufi wajen ƙasar arewa, mai fararen dawakai zai nufi wajen yamma, sai kuma mai dawakai masu ɗigo-ɗigo a jiki zai nufi wajen kudu.”
Priekš kuriem ratiem tie melnie zirgi ir, tie iziet uz ziemeļa zemi, un tie baltie šiem iziet pakaļ. Un tie raibie iziet uz dienvidu zemi.
7 Da ƙarfafa dawakan suka fito, sai suka yi marmari su ratsa dukan duniya. Sai ya ce, “Ku ratsa dukan duniya!” Saboda haka suka ratsa dukan duniya.
Un tie stiprie zirgi izgāja un meklēja pārstaigāt zemi. Jo viņš bija sacījis: ejat, pārstaigājiet zemi, un tie pārstaigāja zemi.
8 Sai ya kira ni ya ce, “Duba, waɗanda suka nufi wajen ƙasar arewa sun ba wa Ruhuna hutu a ƙasar arewa.”
Un viņš mani aicināja un uz mani runāja un sacīja: redzi, šie, kas ir izgājuši uz ziemeļa zemi, Manu Garu ir klusinājuši ziemeļa zemē. -
9 Maganar Ubangiji ta zo mini, ta ce,
Un Tā Kunga vārds notika uz mani sacīdams:
10 “Ka karɓi azurfa da zinariya daga masu zaman bauta Heldai, Tobiya, Yedahiya, waɗanda suka iso daga Babilon. A ranar kuma ka je gidan Yosiya ɗan Zefaniya.
Ņem no tiem aizvestiem, no Ķeldajus, no Tobias un no Jedajas, - un ej tai dienā un ej Josijas, Cefanijas dēla, namā, kur tie no Bābeles pārnākuši.
11 Ka ɗauki azurfar da zinariyar ka yi rawani, ka ɗora shi a kan babban firist, Yoshuwa ɗan Yehozadak.
Un ņem sudrabu un zeltu un taisi kroni un liec to galvā augstam priesterim Jozuam, Jocadaka dēlam,
12 Ka ce masa ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ga mutumin da sunansa ne Reshe, zai kuma ratse daga inda yake yă gina haikalin Ubangiji.
Un runā uz viņu un saki: tā saka Tas Kungs Cebaot: redzi, vīrs, kam vārds ir Cemaks (Atvase), izplauks no savas vietas, un tas uztaisīs Tā Kunga namu.
13 Shi ne zai gina haikalin Ubangiji, za a kuma martaba shi da daraja, zai kuma zauna yă yi mulki a kan kursiyinsa. Zai zama firist a kan kursiyinsa. Kuma a tsakanin biyun za a sami zaman lafiya.’
Tiešām, viņš uztaisīs Tā Kunga namu, un viņš nesīs to godības glītumu un sēdēs un valdīs uz sava goda krēsla un būs priesteris uz sava goda krēsla, un miera padoms būs starp abiem.
14 Za a ba Heldai, Tobiya, Yedahiya da kuma Hen ɗan Zefaniya kamar abin tunawa a cikin haikalin Ubangiji.
Un tas kronis būs Tā Kunga namā par piemiņu Ķelemam un Tobijam un Jedajam un Cefanijas dēla laipnībai.
15 Waɗanda suke nesa za su zo su taimaka gina haikalin Ubangiji, za ku kuma san cewa Ubangiji Maɗaukaki ne ya aiko ni gare ku. Wannan zai faru in kuka yi biyayya sosai ga Ubangiji Allahnku.”
Un tie, kas ir tālu, atnāks un strādās pie Tā Kunga nama, un jūs manīsiet, ka Tas Kungs Cebaot mani pie jums sūtījis. Tas notiks, kad jūs klausīt klausīsiet Tā Kunga, sava Dieva, balsij.

< Zakariya 6 >