< Zakariya 6 >

1 Na sāke ɗaga kai sama, sai ga kekunan yaƙi guda huɗu a gabana suna fitowa tsakanin duwatsu guda biyu, duwatsun tagulla!
Oasr pac sie aruruma nga liye. In aruruma se inge nga liye chariot akosr sasma liki inmasrlon eol bronze lukwa.
2 Karusa ta farko tana da jajjayen dawakai, ta biyu kuma baƙaƙen dawakai,
Chariot soko meet ah amakinyuk sin horse srusra, ac ma soko aklukwa ah sin horse sroalsroal,
3 ta ukun farare dawakai, ta huɗu kuma dawakai masu ɗigo-ɗigo a dukan jikinsu, dukansu kuwa ƙarfafa.
ma soko aktolkwe ah sin horse fasrfasr, ac ma soko akakosr ah amakinyuk sin horse tuhntun.
4 Sai na tambayi mala’ikan da yake magana da ni na ce, “Mene ne waɗannan, ranka yă daɗe?”
Na nga siyuk sin lipufan sac, “Leum luk, mea kalmen chariot inge?”
5 Mala’ikan ya amsa mini ya ce, “Waɗannan su ne ruhohi huɗu na sama, waɗanda suka fito daga wurin Ubangiji na dukan duniya.
Ac el fahk, “Eng akosr faclu pa inge. Eng inge tufahna tuku liki ye mutun Leum lun faclu nufon.”
6 Wannan mai baƙaƙen dawakai zai nufi wajen ƙasar arewa, mai fararen dawakai zai nufi wajen yamma, sai kuma mai dawakai masu ɗigo-ɗigo a jiki zai nufi wajen kudu.”
Chariot se ma amakinyuk sin horse sroalsroal uh ac som nu epang nu Babylonia, ac horse fasrfasr uh ac som nu roto, ac horse tuhntun uh ac som nu in acn eir.
7 Da ƙarfafa dawakan suka fito, sai suka yi marmari su ratsa dukan duniya. Sai ya ce, “Ku ratsa dukan duniya!” Saboda haka suka ratsa dukan duniya.
Ke horse tuhntun uh ilme ah, eltal arulana elyala eltal in tari som ac tuni lah mea orek faclu. Na lipufan sac fahk, “Komtal fahla ac liye lah mea orek fin faclu!” — na eltal som.
8 Sai ya kira ni ya ce, “Duba, waɗanda suka nufi wajen ƙasar arewa sun ba wa Ruhuna hutu a ƙasar arewa.”
Na lipufan sac wowome nu sik ac fahk, “Horse ma som nu epang nu Babylonia, elos akmisyela kasrkusrak lun LEUM GOD.”
9 Maganar Ubangiji ta zo mini, ta ce,
LEUM GOD El ase nu sik sap soko inge.
10 “Ka karɓi azurfa da zinariya daga masu zaman bauta Heldai, Tobiya, Yedahiya, waɗanda suka iso daga Babilon. A ranar kuma ka je gidan Yosiya ɗan Zefaniya.
El fahk, “Eis mwe kite ma ituku sin mwet sruoh Heldai, Tobijah, ac Jedaiah, ac sulaklak som ingena nu in lohm sel Josiah, wen natul Zephaniah. Mwet inge nukewa tufahna foloko liki sruoh in acn Babylonia.
11 Ka ɗauki azurfar da zinariyar ka yi rawani, ka ɗora shi a kan babban firist, Yoshuwa ɗan Yehozadak.
Orala sie tefuro ke silver ac gold ma elos eisani inge, ac filiya fin sifen Mwet Tol Fulat Joshua, wen natul Jehozadak.
12 Ka ce masa ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ga mutumin da sunansa ne Reshe, zai kuma ratse daga inda yake yă gina haikalin Ubangiji.
Fahkang nu sel lah LEUM GOD Kulana El fahk, ‘Mwet se su pangpang Lesak el ac fah kapak yen el oasr we, ac sifil musai Tempul lun LEUM GOD.
13 Shi ne zai gina haikalin Ubangiji, za a kuma martaba shi da daraja, zai kuma zauna yă yi mulki a kan kursiyinsa. Zai zama firist a kan kursiyinsa. Kuma a tsakanin biyun za a sami zaman lafiya.’
El pa ac fah musaela ac eis akfulat ma fal in orek nu sin sie tokosra, ac el fah leumi mwet lal. Sie mwet tol ac fah tu sisken tron lal, ac eltal ac fah tukeni orekma in misla ac nunak sefanna.
14 Za a ba Heldai, Tobiya, Yedahiya da kuma Hen ɗan Zefaniya kamar abin tunawa a cikin haikalin Ubangiji.
Tefuro se inge ac fah sie mwe esmakin in Tempul lun LEUM GOD, tuh in mwe akfulatyal Heldai, Tobijah, Jedaiah, ac Josiah.”
15 Waɗanda suke nesa za su zo su taimaka gina haikalin Ubangiji, za ku kuma san cewa Ubangiji Maɗaukaki ne ya aiko ni gare ku. Wannan zai faru in kuka yi biyayya sosai ga Ubangiji Allahnku.”
Mwet su muta yen loessula elos ac fah tuku ac wi kasru in sifil musai Tempul lun LEUM GOD. Pacl se ac safla musa se inge, kom ac fah etu lah LEUM GOD Kulana pa supweyume nu yuruwos. Ma inge nukewa ac fah sikyak kowos fin akos nufon masapkinyuk sin LEUM GOD lowos.

< Zakariya 6 >