< Zakariya 6 >
1 Na sāke ɗaga kai sama, sai ga kekunan yaƙi guda huɗu a gabana suna fitowa tsakanin duwatsu guda biyu, duwatsun tagulla!
Og jeg opløftede atter mine Øjne og saa, og se, fire Vogne, som gik frem imellem de to Bjerge, og Bjergene vare Kobberbjerge.
2 Karusa ta farko tana da jajjayen dawakai, ta biyu kuma baƙaƙen dawakai,
For den første Vogn var der røde Heste, og for den anden Vogn sorte Heste,
3 ta ukun farare dawakai, ta huɗu kuma dawakai masu ɗigo-ɗigo a dukan jikinsu, dukansu kuwa ƙarfafa.
og for den tredje Vogn hvide Heste, og for den fjerde Vogn spraglede, stærke Heste.
4 Sai na tambayi mala’ikan da yake magana da ni na ce, “Mene ne waɗannan, ranka yă daɗe?”
Og jeg svarede og sagde til Engelen, som talte med mig: Hvad betyde disse, min Herre?
5 Mala’ikan ya amsa mini ya ce, “Waɗannan su ne ruhohi huɗu na sama, waɗanda suka fito daga wurin Ubangiji na dukan duniya.
Og Engelen svarede og sagde til mig: Disse ere de fire Vejr under Himmelen, som gaa ud, efter at de have stillet sig frem for al Jordens Herre.
6 Wannan mai baƙaƙen dawakai zai nufi wajen ƙasar arewa, mai fararen dawakai zai nufi wajen yamma, sai kuma mai dawakai masu ɗigo-ɗigo a jiki zai nufi wajen kudu.”
Hvad angaar Vognen med de sorte Heste for, da gaa de ud imod Nordens Land og de hvide ere gangne ud bag efter dem, og de spraglede ere gangne ud imod Sydens Land.
7 Da ƙarfafa dawakan suka fito, sai suka yi marmari su ratsa dukan duniya. Sai ya ce, “Ku ratsa dukan duniya!” Saboda haka suka ratsa dukan duniya.
Og de stærke ere gangne ud, men de begærede at gaa hen for at vandre Jorden rundt, og han sagde: Gaar, vandrer Jorden rundt; saa vandrede de Jorden rundt.
8 Sai ya kira ni ya ce, “Duba, waɗanda suka nufi wajen ƙasar arewa sun ba wa Ruhuna hutu a ƙasar arewa.”
Da raabte han til mig og talte til mig og sagde: Se, de, som udgaa imod Nordens Land, bringe min Aand til at hvile i Nordens Land.
9 Maganar Ubangiji ta zo mini, ta ce,
Og Herrens Ord kom til mig saaledes:
10 “Ka karɓi azurfa da zinariya daga masu zaman bauta Heldai, Tobiya, Yedahiya, waɗanda suka iso daga Babilon. A ranar kuma ka je gidan Yosiya ɗan Zefaniya.
Tag af de bortførte, nemlig af Keldaj, af Tobias og Jedaja, og gaa du paa denne Dag, ja, gaa ind i Josias's, Zefanias's Søns, Hus, hvorhen de ere komne fra Babel:
11 Ka ɗauki azurfar da zinariyar ka yi rawani, ka ɗora shi a kan babban firist, Yoshuwa ɗan Yehozadak.
Ja, tag Sølv og Guld, og gør Kroner, og sæt dem paa Ypperstepræsten Josuas, Jozadaks Søns, Hoved;
12 Ka ce masa ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘Ga mutumin da sunansa ne Reshe, zai kuma ratse daga inda yake yă gina haikalin Ubangiji.
og sig til ham: Saa siger den Herre Zebaoth: Se, en Mand, Zemak er hans Navn; og fra sit Sted skal han skyde frem, og han skal bygge Herrens Tempel.
13 Shi ne zai gina haikalin Ubangiji, za a kuma martaba shi da daraja, zai kuma zauna yă yi mulki a kan kursiyinsa. Zai zama firist a kan kursiyinsa. Kuma a tsakanin biyun za a sami zaman lafiya.’
Ja, han skal bygge Herrens Tempel, og han skal bære Kongeherlighed, og han skal sidde og herske paa sin Trone, og han skal være Præst paa sin Trone, og der skal være Freds Raad imellem dem begge.
14 Za a ba Heldai, Tobiya, Yedahiya da kuma Hen ɗan Zefaniya kamar abin tunawa a cikin haikalin Ubangiji.
Og Kronerne skulle være for Kelem og for Tobias og for Jedaja og for Hen, Zefanias's Søn, til en Ihukommelse i Herrens Tempel.
15 Waɗanda suke nesa za su zo su taimaka gina haikalin Ubangiji, za ku kuma san cewa Ubangiji Maɗaukaki ne ya aiko ni gare ku. Wannan zai faru in kuka yi biyayya sosai ga Ubangiji Allahnku.”
Og fjerne Folk skulle komme og bygge paa Herrens Tempel, og I skulle fornemme, at den Herre Zebaoth har sendt mig til eder; og dette skal ske, dersom I flittigt ville høre Herren eders Guds Røst.