< Zakariya 4 >

1 Sai mala’ikan da ya yi magana da ni ya komo ya farkar da ni, kamar yadda ake farkar da mutum daga barcinsa.
Potom vrati se anðeo koji mi govoraše, i probudi me kao èovjeka koji se budi oda sna.
2 Ya tambaye ni ya ce, “Me ka gani?” Na amsa, na ce, “Na ga wurin ajiye fitilan zinariya da kwano a kai, da kuma fitilu bakwai a kansa, da butocin kai wa fitilu mai guda bakwai.
I reèe mi: šta vidiš? A ja rekoh: vidim, eto svijeænjak sav od zlata, i gore na njemu èaša, i sedam žižaka njegovijeh na njemu, i sedam lijevaka za sedam žižaka što su gore na njemu,
3 Akwai kuma itatuwan zaitun guda biyu a gefensa, ɗaya a gefen dama na kwanon ɗaya kuma a gefen hagunsa.”
I dvije masline uza nj, jedna s desne strane èaši a jedna s lijeve.
4 Na tambayi mala’ikan da ya yi magana da ni na ce, “Mene ne waɗannan, ranka yă daɗe?”
I progovorih anðelu koji govoraše sa mnom, i rekoh: što je to, gospodaru moj?
5 Sai ya amsa ya ce, “Ba ka san mene ne waɗannan ba?” Na amsa, na ce, “A’a, ranka yă daɗe.”
A anðeo koji govoraše sa mnom odgovori i reèe mi: zar ne znaš što je to? I rekoh: ne, gospodaru moj.
6 Sai ya ce mini, “Wannan ce maganar Ubangiji ga Zerubbabel. ‘Ba ta wurin ƙarfi ba, ko ta wurin iko, sai dai ta wurin Ruhuna,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
A on odgovori i reèe mi govoreæi: to je rijeè Gospodnja Zorovavelju: ne silom ni krjepošæu nego duhom mojim, veli Gospod nad vojskama.
7 “Kai mene ne, ya babban dutse? A gaban Zerubbabel za a rushe ka ka zama fili. Sa’an nan Zerubbabel yă kawo dutsen da ya fi kyau, a kuma yi ta sowa ana cewa, ‘Allah yă yi masa albarka! Allah yă yi masa albarka!’”
Što si ti, goro velika, pred Zorovaveljem? ravnica; i on æe iznijeti najviši kamen, s usklicima: milost, milost njemu.
8 Sai maganar Ubangiji ta zo mini,
I doðe mi rijeè Gospodnja govoreæi:
9 “Hannuwan Zerubbabel sun kafa harsashin haikalin nan; hannuwansa ne kuma za su gama ginin. Sa’an nan ne za ka san cewa Ubangiji Maɗaukaki ne ya aiko ni zuwa wurinka.
Ruke Zorovaveljeve osnovaše ovaj dom, ruke æe njegove i dovršiti, i poznaæeš da me je Gospod nad vojskama poslao k vama.
10 “Wa ya rena ranar ƙananan abubuwa? Mutane za su yi murna sa’ad da suka ga igiyar gwaji a hannun Zerubbabel. “Waɗannan guda bakwai ɗin su ne idanun Ubangiji, masu jujjuyawa cikin dukan duniya.”
Jer ko je prezreo dan malijeh stvari? jer æe se radovati kad vide kamen mjeraèki u ruci Zorovavelju onijeh sedam oèiju Gospodnjih koje prelaze svu zemlju.
11 Sai na tambaye shi na ce, “Mene ne waɗannan itatuwan zaitun guda biyu tsaye a hagu da kuma daman wurin ajiye fitilan fitilu?”
Tada odgovarajuæi rekoh mu: što su one dvije masline s desne strane svijeænjaku i s lijeve?
12 Na sāke tambaye shi na ce, “Mene ne waɗannan rassa biyun nan na zaitun a gefen bututu biyu na zinariya da suke zuba man zinariya?”
I opet progovorih i rekoh mu: što su one dvije granèice maslinove, što su meðu dva lijevka zlatna, koji toèe zlato?
13 Ya amsa ya ce, “Ba ka san mene ne waɗannan ba?” Na ce, “A’a, ranka yă daɗe.”
I reèe mi govoreæi: zar ne znaš što je to? A ja rekoh: ne, gospodaru moj.
14 Sai ya ce, “Waɗannan su ne biyun da aka shafe don su yi wa Ubangiji dukan duniya hidima.”
Tada reèe: to su dvije masline koje stoje kod Gospoda sve zemlje.

< Zakariya 4 >