< Zakariya 4 >
1 Sai mala’ikan da ya yi magana da ni ya komo ya farkar da ni, kamar yadda ake farkar da mutum daga barcinsa.
Ingilosi eyayikhuluma lami yabuya njalo yazangivusa njengomuntu evuswa ebuthongweni.
2 Ya tambaye ni ya ce, “Me ka gani?” Na amsa, na ce, “Na ga wurin ajiye fitilan zinariya da kwano a kai, da kuma fitilu bakwai a kansa, da butocin kai wa fitilu mai guda bakwai.
Yangibuza yathi, “Ubonani na?” Ngaphendula ngathi, “Ngibona uluthi lwesibane olwenziwe ngokugcweleyo ngegolide, lulomganu phezulu lezibane eziyisikhombisa lezimbobo zezibane eziyisikhombisa.
3 Akwai kuma itatuwan zaitun guda biyu a gefensa, ɗaya a gefen dama na kwanon ɗaya kuma a gefen hagunsa.”
Njalo kulezihlahla zama-oliva ezimbili eduze kwalo, esinye ngakwesokunene komganu, esinye kwesokhohlo.”
4 Na tambayi mala’ikan da ya yi magana da ni na ce, “Mene ne waɗannan, ranka yă daɗe?”
Ngayibuza ingilosi eyayikhuluma lami, ngathi, “Kuyini lokhu, nkosi yami?”
5 Sai ya amsa ya ce, “Ba ka san mene ne waɗannan ba?” Na amsa, na ce, “A’a, ranka yă daɗe.”
Yaphendula yathi, “Kawukwazi ukuthi yizinto bani lezi?” Ngathi, “Hatshi, nkosi yami.”
6 Sai ya ce mini, “Wannan ce maganar Ubangiji ga Zerubbabel. ‘Ba ta wurin ƙarfi ba, ko ta wurin iko, sai dai ta wurin Ruhuna,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.
Yasisithi kimi, “Nanti ilizwi likaThixo kuZerubhabheli, ‘Hatshi ngempi kumbe ngamandla, kodwa ngoMoya wami,’ kutsho uThixo uSomandla.
7 “Kai mene ne, ya babban dutse? A gaban Zerubbabel za a rushe ka ka zama fili. Sa’an nan Zerubbabel yă kawo dutsen da ya fi kyau, a kuma yi ta sowa ana cewa, ‘Allah yă yi masa albarka! Allah yă yi masa albarka!’”
Uvele uyini, wena ntaba enkulu? KuZerubhabheli uzakuba ngumhlabathi owendlalekileyo. Khonapho usezaletha ilitshe lokuphetha abantu bememeza besithi, ‘Nkulunkulu libusise! Nkulunkulu libusise!’”
8 Sai maganar Ubangiji ta zo mini,
Kwasekufika ilizwi likaThixo kimi lisithi:
9 “Hannuwan Zerubbabel sun kafa harsashin haikalin nan; hannuwansa ne kuma za su gama ginin. Sa’an nan ne za ka san cewa Ubangiji Maɗaukaki ne ya aiko ni zuwa wurinka.
“Izandla zikaZerubhabheli zisibekile isisekelo saleli ithempeli; izandla zakhe zizaliqedisa ukulakha. Ngakho lizakwazi ukuthi uThixo uSomandla ungithumile kini.
10 “Wa ya rena ranar ƙananan abubuwa? Mutane za su yi murna sa’ad da suka ga igiyar gwaji a hannun Zerubbabel. “Waɗannan guda bakwai ɗin su ne idanun Ubangiji, masu jujjuyawa cikin dukan duniya.”
Ngubani oludelelayo usuku lwezinto ezincane? Amehlo kaThixo ayisikhombisa agcwala umhlaba wonke jikelele azathokozelela ukubona intambo yokuqondisa esandleni sikaZerubhabheli?”
11 Sai na tambaye shi na ce, “Mene ne waɗannan itatuwan zaitun guda biyu tsaye a hagu da kuma daman wurin ajiye fitilan fitilu?”
Ngasengiyibuza ingilosi, ngathi, “Lezi zihlahla ezimbili zama-oliva kwesokunene lakwesokhohlo phezu koluthi lwesibane ngezani?”
12 Na sāke tambaye shi na ce, “Mene ne waɗannan rassa biyun nan na zaitun a gefen bututu biyu na zinariya da suke zuba man zinariya?”
Ngayibuza futhi ngathi, “Amahlumela la amabili omʼoliva eceleni kwezinti ezimbili zegolide okumpompoza kuzo amafutha aligolide zona ziyini?”
13 Ya amsa ya ce, “Ba ka san mene ne waɗannan ba?” Na ce, “A’a, ranka yă daɗe.”
Yaphendula yathi, “Kawuzazi ukuthi ziyini na?” Ngathi, “Hatshi, nkosi yami.”
14 Sai ya ce, “Waɗannan su ne biyun da aka shafe don su yi wa Ubangiji dukan duniya hidima.”
Yasisithi, “Laba yibo ababili abagcotshiweyo ukukhonza iNkosi yomhlaba wonke.”